Jihar Kebbi
An sace wata budurwa 'yar shekara 18 a cikin gidan mahaifinta a jihar Kebbi dake arewacin Najeriya. An kuma kashe wata mata a gidan yayin da 'yan bindigan ke sa
Shehu Bagudu, kanin gwamnan jihar Kebbi, Gwamna Atiku Bagudu ya rasu. Mai bada shawara na musamman ga gwamnan a fannin yada labarai, Yahaya Sarki, ya sanar da.
Bayan barkewar rashin tsaro a jihar Kebbi, mataimakin gwamnan jihar, Ismaila Yombe, ya koma masarautar Zuru da zam don kawo karshen ayyukan 'yan sa kai a wurin.
Jihohin Bayelsa, Ebonyi, Ekiti, Gombe, Jigawa, Kebbi, Kogi, Plateau, Taraba, Yobe da Zamfara sune basu ja hankalin masu zuba hannun jari ba daga kasashen waje.
Gwamnan jihar Kebbi, Atiku Bagudu ya sa hannu bayan amincewa da dokoki 5. Kamar yadda takardar da Antoni Janar kuma Kwamishinan shari'a ta jihar,Hajiya Rahmatu.
Gwamnan jihar Kebbi ya ware kudade N464m don tallafawa mata a kananan hukumomi 11 a fadin jihar. Tuni gwamnan ya fara tallafawa mata a fannin noman tumatir.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) reshen Jihar Kebbi ta ce tana fatan za ta kwace mulki daga All Progressives Congress (APC) a shekarar 2023, Daily Trust
Gwamna Abubakar Bagudu na Jihar Kebbi ya ce yi wa dukkanin rukunin mutane adalci wurin rabon filaye, ciki har da manoma, makiyaya da masunta ne hanyar kawo kars
Haɗarin ya afku ne da misaƙin ƙarfe 05:00 a tsakanin titin Bokani zuwa Makera a ƙaramar hukumar Mokwa da ke jihar Neja kamar yadda kwamishinan ƴansanda jihar,
Jihar Kebbi
Samu kari