Jihar Kebbi
'Yan sanda sun yi nasarar kamo wasu mutane da ake kyautata zaton suna buga kudaden bogi. An kuma yi nasarar fatattakar 'yan bindiga tare da ceto mutum bakwai.
Majiya ta tabbatar da cewa daya daga cikin daliban kwalejin tarayya ta Yauri da aka yi garkuwa dasu ta haifa namiji a sansanin ‘yan ta’addan da suka sace su.
Gwamnatin jihar Kebbi ta saki kudi naira miliyan 50 domin inganta ayyukan hukumar tsaro ta Hisbah a fadin jihar. Gwamna Atiku Bagudu ne yayi izinin sakin kudin.
wani darakta a jihar kebbi ya bi san zuciya baya da ya lakadawa wani babban Alkali mai matakin aiki na 16 duka sakamakon biyewa san zuciya da dokin dana sani
An yi wa hakimi yankan rago, yayin da wasu ‘yan bindiga suka kai hari a garin Tunga Rafin da ke Karamar Hukumar Augie a Jihar Kebbi a daren Larabar da ta wuce.
Gwamnan jihar Kebbi, Abubakar Atiku Bagudu, ya tura kowane ɗaya daga cikin sabbin Kwamishinoni Tara da ya naɗa zuwa ma'aikatun da zasu yi aiki a gwamnatinsa.
'Ya'yan jam’iyyar APC 216 ne suka sauya sheka zuwa jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a yankin Kofar Kola da ke Birnin Kebbi, babbar birnin jihar Kebbi.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kebbi tace Shu’aibu Sani Malumfashi, 1 daga cikin jami’anta ya bayan abokin aikinsa mai suna Abdullahi Garba, ya soka masa almakashi.
Mun samu labari Gwamnatin Kebbi tayi wa Abubakar Bagudu Usman tayin kujerar Mai ba gwamna shawara, Dallatun Kalgo yace bai bukatar wannan mukami, a ba matashi.
Jihar Kebbi
Samu kari