Jihar Kebbi
Cutar amai da gudawa wadda aka fi sani da kwalara ta shiga jihar Kebbi, inda zuwa yau Laraba aka tabbatar da ta kashe akalla mutum 146, wasu 2,028 sun kamu.
Bayan mako shida da sace ɗalibai a FGC Yauri, jihar Kebbi, wasu biyu daga cikin ɗaliban sun tero daga sansanin yan bindigan, inda aka gano su a dajin Zamfara.
Rundunar jami'an NDLEA sun bayyana cewa, hukumar ta cafke mutane sama da 80 a cikin watanni 6 tare da kame akalla tan 2,800 na miyagun kwayoyi a jihar Kebbi.
Masu rike da mukaman siyasa a jihar Kebbi sun bada da rabin albashinsu na watan Yuni ga gwamnatin jihar domin bada gudunmawa wurin yaki da 'yan bindiga a ji
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya ce sace dalibai da aka yi kwanan nan a jihar Kebbi na nuna hatsarin da yankin arewa maso yamma ke ciki ta fannin tsaro.
A makon da ya gabata ne wasu yan bindiga suka farmaki makarantar FGC Birnin Yauri, inda suka sace ɗalibai dama, an yi ta raɗe-raɗin da hannun fulanin Kebbi.
Biyo bayan harin da wasu yan bindiga suka kai Birnin Yauri, jihar Kebbi, inda suka yi awon gaba da ɗaliban makarantar FGC dake garin, Buhari ya gana da Bagudu.
Duk da ƙoƙarin da sojoji ke yi na kuɓutar da dalibai da malamai waɗanda aka sace a FGC Birnin Yawuri, ɓarayin sun turo wasu hotuna dake nuna halin da suke ciki.
A baya dai sojoji Sun samu nasarar hallaka yan bindigan da suka sace ɗaliban Yauri aƙalla mutum 80, inda suka ƙubutar da malamai biyu tare da ɗalibai biyar.
Jihar Kebbi
Samu kari