Jihar Kebbi
Mataimakin Gwamnan Jihar Kebbi, Col. Samaila Yombe, mai murabus a ranar Alhamis ya musanta batun labaran da ake ta yadawa akan cewa ‘yan bindiga sun yi garkuwa
Birnin Kebbi - Gwamnatin jihar Kebbi ta tabbatar da kisan hafsoshin hukumar Sojoji da tsagerun yan bindiga daga jihar Neja suka yi a Kebbi. Rahotanni sun bayya
Wasu yan bindiga sun farmaki jerin gwanon motocin mataimakin gwamnan jihar Kebbi ranar ranar Talata da daddare yayin da yake kan hanyar komawa gida a wani kauye
Majalisa ta bukaci gwamnatin tarayya da ta tura sojoji na kasa da sama, da sauran jami’an tsaro domin su kai yaki har zuwa sansanin yan bindigar don kawar dasu.
Yan bindiga sun sake kashe jami'an tsaro 19 cikinsu akwai sojoji 13, a jihar Kebbi, a cewar wata majiyar tsaro da mazauna gari a ranar Laraba, rahoton The Punch
Shugaba Muhammadu Buhari ya mika sakon ta'aziyya ga iyalan yan sa kai sama da 60 da yan bindiga suka kashe a jihar Kebbi, ya nemi jami'an tsaro su kara kaimi.
Wasu tawgar yan Sa'akai sun samu matsalar faɗa wa tarkon yan bindiga a jihar Kebbi, wanda hakan ya yi sanadin rasa rayukan akalla mutum 63 daga cikin su ranar
Miyagun 'yan ta'adda sun tare babban titin Yawuri zuwa Koko inda suka dinga barin wuta har suka halaka matafiya 3. Sun kwashe sa'a daya suna cin barna a titin.
Sarkin Musulmi, Muhammad Abubakar, tare da Gwamna Nasir El-Rufai na Jihar Kaduna, Aminu Tambuwal a Jihar Sokoto tare da Atiku Bagudu na Jihar Kebbi suna cikin m
Jihar Kebbi
Samu kari