Jihar Kebbi
Gwamnan jihar Kebbi mai barin gado, Alhaji Abubakar Atiku Bagudu ya yi wasu sabbin nade-nade yan awanni kafin ya mika mulki ga zababben gwamna, Nasiru Idris.
An yanke wa wani tsohon lakcara Muhammed Sani Nuhu shekaru biyar a gidan kaso saboda sama da fadi da N6m na makarantar ta gwamnatin tarayya da ke jihar Kebbi.
Rundunar sojin Najeriya ta hallaka akalla ‘Yan bindiga 14 a wani farmaki da suka kai tare da kwamushe shugaban ‘yan ta’addan a Arewa maso yammacin Najeriya.
Wani jigon jam'iyyar APC, a jihar Kebbi, ya garzaya kotu neman a dawo masa da. Kayayyakin da ya ba ƴaƴan jam'iyyar PDP, su raba lokacin zaɓen gwamnan jihar.
Jami'an kamfanin KAEDCO sun dandana kudarsu lokacin da sojoji suka farmaki kamfanin da ke jihar Kebbi inda suka yi wa ma'aikatan da ke bakin aiki dukan tsiya.
Jami'an rundunar Hisbah ta jihar Kebhi da ke arewa maso yammacin Najeriya sun damke wasu yara matasa maza da mata 12 suna aikata laifukan rashin kunya a Otal.
Labarin da muka samu da zafins aya nuna huɗu daga cikin daliban makarantar Sakandiren Birnin Yauri 11 dake hannun 'yan ta'adda sun kubuta, sun shaki yanci.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta jihar Kebbi, ta ba zaɓaɓben gwamnan jihar satifiket ɗin lashe zaɓe. Zaɓaɓben gwamnan ya sha wani babban alwashi.
Jam'iyyar APC mai mulki ta samu nasarar lashe cikon zaben mambobi Takwas na majalisar dokokin jihar Kebbi bayan kammala tattara sakamako ranar Lahadi da dare.
Jihar Kebbi
Samu kari