Katsina
'Yan bindiga sun kai mummuan hari a wani yankin jihar Katisna, sun hallaka jami;an tsaro da dama a wurin. Sun sace motoci da kuma kona wasu bayan tafka barna.
Gardama tsakanin masoya kungiyoyin kwallon Chelase da Barcelona ya sabbaba mutuwar wani matashi mai suna Saifullahi Abdullahi, a karamar hukumar Danja ta jihar.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ɗaya daga cikin jihohin dake fama da rikice-rikice, yace nan ba da jimawa ba gwamnatinsa zata kawo ƙarshen matsalar.
Jigon APC na kasa, Bola Tinubu, ya ce Najeriya za ta yi nasara a yaki da fashi da makami, garkuwa da mutane, kashe-kashe da sauran matsalolin da ake fuskanta.
Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina ya amince da gaggauta bude gidajen mayuka da kasuwannin shanu da a baya aka rufe saboda satar shanu da ta’addanci.
Wasu 'yan bindiga sun farmaki gari guda a jihar Katsina, sun hallaka mutane da dama sun sace wasu sannan daga baya suka aiko wasikar da ke bayyana haraji..
Dattijon da ya yaye rufin kwanon gidansa domin ya siyar saboda ya ceto yaronsa daga hannun masu garkuwa da mutane ya ce wasu mutane na kasuwanci da sunansa.
Rundunar sojin Najeriya ta musanta zargin da ake mata na yin musayar wuta da kisa duk saboda zinare a kauyen Magama da ke karamar hukumar Jibia a jihar Katsina.
Sojojin Najeriya, sun kaure da masu hakar ma'adinai a wani yankin jihar Katsina yayin da aka tono wani katon gwal da kudinsa yakai akalla Naira miliyan 70.
Katsina
Samu kari