Katsina
Sojojin Najeriya, sun kaure da masu hakar ma'adinai a wani yankin jihar Katsina yayin da aka tono wani katon gwal da kudinsa yakai akalla Naira miliyan 70.
Wani dattijo kuma manomi a Katsina ya cire rufin gidansa domin ya siyar yayin da yake tattara kudaden da zai biya fansar babban dansa da yan bindiga suka tsare.
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta ce ta kwace fiye da bindigogin harbo jirage 109 daga ‘yan bindiga tsakanin watan Janairu zuwa Disamban 2021 a Katsina.
Wata wuta da ta barke a majalisar dokokin jihar Katsina ta kone wasu ofisoshi da wasu kayayyaki, kakakin majalisar ya bayyana cewa tuni aka samu nasarar kasheta
Masari ya ce bai umarci wani ma’aikacinsa ya kama dan jaridar ba kamar yadda darekta janar na labarai ga gwamnan ya sanar ta wata takarda ranar Lahadi da dare.
Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina ya bayyana kyakkyawan fatansa ga yan Najeriya kuma yace wannan ce shekarar su ta karshe dan haka vabu wasa a cikin ta
'Yan sanda a jihar Katsina sun kama wasu da ake zaton masu garkuwa da mutane ne su biyu yayin da suka yi barazanar sace wasu mutane idan basu biya kudi ba.
Jami'an yan sanda a Jihar Katsina sun kama wani mutum mai shekaru 31 da ake zargin yana amfani da intanet wurin yaudarar mata yana kwanciya da su a Kano, Vangua
Hukumar yan sanda ta jihar Katsina ta bayyana nasarorin da yan sanda suka samua wanna shekarar ta 2021 dake gab da karewa, a wurin wani taro na manema labarai.
Katsina
Samu kari