Katsina
Jam'iyyar All Progressives Congress APC mai mulki a Katsina ta yi nasara a zaben kananan hukumomi 31 da aka gudanar a jihar a ranar Litinin, 11 ga watan Afrilu.
An yi artabu tsakanin dakarun yan sandan jihar Katsina da wasu yan bindiga yayin da suka yi yunkurin kai hari kan mutane a yankin Kahiyal dake Jibia a Katsina.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya ayyana ranar Litinin 11 ga Afrilu, 2022 a matsayin ranar hutun aiki domin baiwa ma’aikata da iyalansu damar zabe.
A wani hari da ake zaton an shirya shi je da daddare, wasu yan bindiga sun kashe fitaccen ɗan kasuwa a karamar hukumar Kankara, sun sace ɗiyarsa da wasu mutane.
Yan bindiga sun kashe wani treda a kasuwan Yantumaki a karamar hukumar Danmusa a Jihar Katsina a ranar Juma'a. The Punch ta rahoto cewa yan ta'addan sun kuma ra
Kasar Birtaniya da aka fi sani da UK ta fitar da shawarwari ga yan kasarta masu sha'awar kawo ziyara Najeriya. Ta lissafa jihohi 12 a Najeriya da ta ce a kaura
Hukumar Kwastam, NCS, reshen Jihar Katsina ta kama buhunan aya, shinkafar kasar waje da motocci da wasu kayayyakin da kudinsu ya kai N42.793m, Daily Trust ta ra
Wasu yan bindiga sanye da hijabi sun kai hari wurin binciken ababen hawa na yan sanda a Daura jihar Katsina, sun kashe jami'in ɗan sanda guda ɗaya yayin harin.
Kwamishinan lafiya na jihar Katsina, Injiniya Yaƙubu Nuhu Ɗanja, ya samu raunin harbin bindiga yayin harin da yan ta'adda suka kai kan jirgin ƙasa a Kaduna.
Katsina
Samu kari