Katsina
Rundunar yan sandan jihar Katsina tana neman shugaban yan bindiga, Ado Aleru, wanda Sarkin Yandoto ya nadawa sarautar Sarkin Fulani a ranar Asabar ruwa a jallo.
Gwamna Aminu Bello Masari, ya ce har yanzu gwamnatin Katsina ba ta yafe wa Ado Aliero, dan bindigar da take nema ba duk da sarautar da aka nada masa a Zamfara.
Makonni kalilan bayan kashe mataimakin kwamishina da ke kula da yankin Dutsinma, 'yan bindiga sun kai hari tare da yin gaba da matan aure da kananan yara .
Rundunar yan sanda reshen jihar Katsina ta ce ta yi nasarar cika hannu da wani fursuna da ya tsero daga gidan Yarin Kuje yayin harin 'yan ta'adda a Abuja .
A ranar Talata, 12 ga watan Yulin 2022, 'yan ajin su shugaban kasa Muhammadu Buhari sun kai masa ziyara tare da gaisuwar sallaha a gidansa dake Daura, Katsina.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Bola Ahmed Tinubu, ya shiga ganawar sirri tare da Shugaba Buhari da Masari a Daura.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Asabar ya tattakawa a kasa daga filin sallar Idi a Daura jihar Katsina zuwa gidansa domin taya jama'a murnar sallah.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ma ba a bar shi a baya ba tunda ya garzaya masallacin Kofar Arewa tare da 'yan uwa Musulmi inda yayi sallarsa ta Idi da Yusuf.
Wasu mazauna kauyukan Katsina sun ce jami’an tsaro da ke cikin ayarin shugaban kasa basu yi musayar wuta da yan ta’addan da suka auka masu a jihar Katsina ba.
Katsina
Samu kari