Katsina
Rigingimun da suka hana PDP zaman lafiya har ta kai ga dare wa gida biyu a jihar Katsina ya bude sabon shafi, bangaren tsohon gwamna sun ware kansu da kamfe.
Mai neman zama gwamnan Katsina a inuwar APC mai mulki ya karkare yakin neman zabensa a shiyyar Katsina ta tsakiya, ya karbi daruruwan masu sauya sheka daga PDP.
Yan sanda a jihar Katsina sun yi nasarar dakilew wani hari da yan bindiga suka kai kauyen Karfi da ke karamar hukumar Malumfashi, sun kuma yi nasarar ceto wani.
Rundunar yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da kisan wasu mutane biyu tare da jikkata wasu uku da jami'inta ya yi a ranar Lahadi, 1 ga watan Janairun 2023.
A wani labarin da muka samo a yau, an ce wani kasurgumin shugaban 'yan bindiga ya mutu bayan arangama da 'yan sanda a jihar Katsina. An bayyana yadda ya faru.
Ana tunkarar babban zaben 2023 nan da kasa watanni biyu, PDP dake fama da rigimgimu ta rasa dubbannin magoya bayanta a karamar hukumar Danmusa, jihar Katsina.
Hamshakin mai arzikin jihar Katsina, Alhaji Dahiru Mangal, ya bayyana tsananin damuwarsa kan rasuwar 'dan uwansa wanda yace suna da matukar kusanci da juna.
Dr. Dikko Umar Radda, dan takarar gwamnan jam'iyyar APC ya dauki alkawarin horar da matasa tare da basu kayan aiki domin su yaki yan bindiga a jihar Katsina.
'Yan bindiga sun yi awon gaba da limami, basarake da dab baransa a jihar Katsina. An ce suna kan hanyarsu ta zuwa taron APC ne a yankin jihar, inji majiya.
Katsina
Samu kari