Katsina
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar da abokin takararsa, Ifeanyi Okowa sun kai ziyarar girma ga Hajiya Aya Dada a yau Talata a Katsina.
A wani babban taro da aka shirya wa malaman makarantun gwamnati da na al'umma a jihar Katsina, sun ce sun hangi haske a bangaren ilimi a jikin Dikko Radda.
Gwamnatin jihar Katsina karkashin jagorancin gwamna Aminu Bello Masari, ta sahalewa jam'iyyar PDP ta gudanar da kamfen shugaban kasa da gwamna a filin karkanda.
Rahotanni sun kawo cewa tsohon gwamnan jihar Katsina, Ibrahim Shema da masu yi masa biyayya za su kauracewa gangamin kamfen din Atiku Abubakar da za a yi a yau.
Yayin da dan takarar gwamnan Katsina a inuwar jam'iyyar APC ke ci gaba da tallata manufofinsa ga masu zabe, ya gamu da gagarumin goyon baya a yankin Mani LG.
wani bincike ya nuna jihohin da za'a iya samun matsaltsalun a lokacin babban zaben shekarar 2023, cikin jihohin da aka lissafa harda jihar Kano, da Legas..
Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina yace zska ga mutane sun yadda da kaddara kuma faɗin Allah a baki amma idan abu ya same su kaga sun fara ɗora wa wani.
Dubuwa wasu gawurtattun 'yan bindiga da aka dade ana nema a Katsina ta cika bayan yunkurin garkuwa da mutane da suka yi a kwatas din Sokoto-Rima a Katsina.
‘Yan sandan jihar Katsina sun dakile wani farmakin ‘yan bindiga a kauyen Unguwar Rinji dake karamar hukumar Kurfi. Sun ceto mutum biyar da aka yi garkuwa dasu.
Katsina
Samu kari