Katsina
Gwamnatin jihar Katsina ta bayar da hutun kwana biyu ga al'umma da kuma jama'ar gari dan tarar shugaba Muhammadu Buhari da zai ziyarci jihar na kwana biyu.
Kwamishinan kananan hukumomi na jihar Katsina, Yau Umar Gwajo-Gwajo, ya musanta jita-jutar da ake yaɗawa cewa Masari zai kwashi kuɗi son tarban shugaba Buhari.
Bata-gari sun kai wa Peter Obi hari a Jihar Shugaban Kasa yayin da ya je yakin zabe, an bukaci jami’an tsaro su binciki lamarin saboda gudun haka ta sake faruwa
Wata wasika ta bayyana a kafafen ra'ayi da sada zumunta wanda ke nuna gwamnatin jihar Katsina zata fitar da kudi milyan dari biyar don tarban shugaba Buhari.
Gwamnatin Jihar Katsina ta tube rawanin Makaman Katsina, hakimin Bakori, Idris Sule Idris, kan samunsa da hannu wurin 'taimakawa da aiki tare da yan ta'adda.
A ranar Lahadi, 15 ga watan Janairu ne yan bindiga suka kai hari cocin Life For All a karamar hukumar Kankara ta Katsina, inda su ka yi garkuwa da masu bauta.
Mai neman zama gwamnan jihar Katsina karkashin inuwar jam'iyyar PDP, Yakubu Lado Dan-Marke ya samu karin magoya baya daga jam'iyyar APC a yankin Ingawa LG.
Mutum 1000 daga kananan hukumomi 34 na jihar Katsina da suka amfana da shirin SPW, sun ce yaba kyauta tukuici, sun yanke goyon bayan Tinubu da Dikko Radda.
Hukumar 'yan sanda reshen jihar Katsina ta bayyana jerin sunayen mata 5 da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a Kauyen Mai Tsauni, karamar hukumar Kankara.
Katsina
Samu kari