Katsina
Hukumomi a jihar Katsina sun rufe gidajen mai uku, tare da kama wasu mutum goma da ake zargin suna sayarwa yan bindiga man fetur har cikin daji. Za a dauki mataki
A ranar Laraba, 15 ga Afrilu, gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya amince da nadin Alhaji Falalu Bawale a matsayin shugaban ma'aikatana jihar.
Gwamnan jihar Katsina Malam Dikko Umaru Radda ya bayyana cewa ya cika dukkanin alkawuran da ya daukarwa al'ummar jihar Katsina a lokacin yakin neman zabe.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya ce ga dukkan alamu Allah SWT ya karbi addu'o'in da mutane suka yi na neman zaman lafiya a watan Ramadan.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya taya 'yan Najeriya murnan bikin salla inda ya shawarce su da su ci gaba da ba shugabanni goyon baya da hadin kai.
Sojojin Najeriya sunyi nasarar hallaka 'yan ta'adda a Katsina da Borno biyo bayan farmakin da sojojin suka kai maboyar 'yan ta'addan a wasu yankunan jihohin.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya ayyana ranar Juma'a, 12 ga watan Afirilun 2024, a matsayin ranar hutu ga ma'aikata domin bukukuwan karamar Sallah.
An barke da murna bayan kasurgumin dan ta'adda da ya addabi jihohin Zamfara da Katsina, Dangote ya rasa ransa bayan artabu tsakaninsa da wani tsagi na 'yan bindiga.
Yayin da ake cikin halin kunci a Najeriya, ‘yan bindiga sun yi yunkurin kai hari kan rumbun Gwamnatin Tarayya da ke karamar hukumar Dutsinma a jihar Katsina.
Katsina
Samu kari