Katsina
Wasu maharan sun yi garkuwa da matan aure 12 da namiji ɗaya, sun kwashi dukiyar bayin Allah mai ɗumbin yawa a karamar hukumar Dutsinma a jihar Katsina.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina, ta sanar da cewa ta samu nasarar ceto wasu mutane da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su. Mutanen an tsare su ne a daji.
An ruwaito yadda wasu 'yan ta'adda suka kai farmaki wani gida tare da kashe mutane suna tsaka da sallah a cikin watan Ramadana. An bayyana yadda ta kaya.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya tura sakon jaje ga iyalan tsohon hadiminsa, Sunday Aghaeze bayan rasuwar matarsa, Mabel Odion Aghaeze a Abuja.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai sabon hari a jihar Katsina. Miyagun sun hallaka babban dan siyasa a harin da suka kai cikin watan azumi.
Gwamnatin Katsina karkashin Malam Dikko Radda tare da dakarun sojin saman Najeriya sun yi nasarar ceto mutane 17 da aka yi garkuwa da su a dajin Jibia.
Wasu tsagerun ƴan bindiga sun tare motar hukumar sufurin jihar Katsina, sun yi awon gaba da gomman fasinjoji a yankin ƙaramar hukumar Kankara ranar Alhamis.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya bukavi al'ummar jihar da su dage wajen yin addu'o'i ga jami'an tsaro domin kawo karshen 'yan bindiga.
Mallam Dikko Umaru Radda, gwamnan jihar Katsina, ya ce yin sulhu da 'yan bindiga wata alama ce da ke nuna wa 'yan bindigar cewa sun fi ƙarfin gwamnati.
Katsina
Samu kari