Kasar Saudiya
Ministan Shari'a kuma Shugaban kotunan ƙasar, Sheik Walid Al-Samaani, ya aika sabuwar dokar hana aure ko aurar da kananan 'yammata da shekarunsu na haihuwa basu
Duk da kasancewar annobar Coronavirus da ta janyo tsayawar al'amura da tilasta kamfanoni rufewa, akwai wadanda arzikin su yaci gaba da karuwa. Akwai zuri'a mas
Khalidi bin Abdul Aziz, sarkin kasar Saudiyya a wancan lokacin, shine ya zabi Injiniya Muneer daga kamfanin Sheik Mahmud bin Badr domin ya jagoranci kera kofar
Kasar Saudiyya a ranar Asabar, ta dakatar da shigowar jiragen tare da dakatar da shiga kasar ta kasa ko jiragen na akalla mako guda, bayan samun karin yaduwar c
Saudiyya ta nuna alhininta akan kisan manoman shinkafa da ake zargin 'yan Boko Haram sunyi a Borno. Saudiyya ta wallafa wannan sakon a shafinta na Twitter.
Kasashen Afrika sun gamu da rashe-rashe da-dama a ‘yan kwanakin nan. Na karshe shi ne, Sadiq as-Siddiq na kasar Mali, ya rasu ne a yau bayan kamuwa da COVID-19.
Masarautar kasar Saudiyya ta ce zata bada guraben karatu kyauta ga daliban Najeriya 424 don yin karatu a bangarori daban daban a jami'o'in Saudiyya, ta kuma baw
Ni da ɗiyata mun fara zargin yana da nasaba da mutuwarta, saboda mun tsinci gawarta a yashe, kayanta kuma a tuɓe. Mun tambaye shi sau da dama ranar Juma'a, 13 N
Sarki Salman na Saudiyya ya caccaki Iran matuƙa inda ya ce ana buƙatar ɗaukar "mataki mai tsauri" domin tabbatar da cewa ƙasar ba ta samu muggan makamai ba.
Kasar Saudiya
Samu kari