Kasar Saudiya
Hukumomi. Ƙasar Saudiyya sun bayyana yadda wani mutumi ya tunkari limamin dake gudanar da huɗuba a masallacin ka'aba ɗauke da makami, amma jami'ai sun kama shi.
Kasar Saudiyya ta bayyana cewa, za ta tallafawa kasashen Afrika da tallafin kudade ga kasashen annobar Korona ta shafa. Kasar ta ce za ta bada kudin bashi.
Kasar Saudiyya ta yi magana game da halin da Falasdinawa ke ciki na yaki tsakaninsu da Isra'ila. Saudiyya ta ce ya kamata jami'an diflomasiyya su tinkari isra'i
Kasar Saudi Arabia ta sanar da cewa a ga jinjirin watan Shawwal ba a yau Litinin, 11 ga watan Mayun 2021. Hakan yasa za a cika watan Ramadan ya kai talatin.
A yau ne Lahadi yarima mai jiran gado na Saudiyya Muhammad bin Salman ya kira sabon shugaban kasar Chadi Mahamat Idriss Deby don yi masa ta'aziyyar mutuwar
A yau kasar Saudiyya ke zuba na'urorin zuba ido don duba jinjirin watan Ramadana. A duk shekara kasar Saudiyya kan yi amfani da na'urorin zamani don duba watan.
Ma'aikatar harkokin addinin Musulunci a Saudiyya ta sanar da cewa a bana ba za a yi bude-baki da sahur a masallatan kasar ba a lokacin Azumin watan Ramadana.
Saudiyya na shirin kara yawan al'umman musulmi da ke son yin aikin Umrah lokacin azumin watan Ramadan wanda ya rage saura kwanaki bayan daukar matakin kare kai.
Hukumomi a kasar Saudiyya sun ce wani mai lalurar tabin hankali ya yi ta fasa ihu a cikin masallacin Harami da ke birnin Makka, lamarin ya gigita masu ibada.
Kasar Saudiya
Samu kari