Jirgin Sama
Shugaba Muhammadu Buhari ya tashi daga tashar jirgin saman kasa da kasa ta Nnamdi Azikiwe dake birnin tarayya Abuja da safiyar Laraba, 19 ga watan Junairu, 2022
Fusatattun fasinjojin jirgin sama na Azman sun tayar da kura a ofishin kamfanin jirgin a ranar Litinin bisa fasa tashi jirgin karfe 7 na safe zuwa Legas, Daily
Masarautar Saudiya ta saka Najeriya cikin jerin kasashen nahiyar Afirka da ta hana zirga-zirgan jiragen sama saboda bullar sabon nau'in cutar Korona na icron.
Hukumar jiragen saman Najeriya ta bayyana gaskiyar abin da ya faru tace ba a samu tashin bam a filin jirgin saman Maiduguri ba. Ta ce kuma babu wani hari da aka
Kamfanin jiragen sama na Daulara Larabawa, UAE, Emirates, ya ce zai cigaba da safarar fasinjoji tsakanin Dubai da Najeriya daga ranar 5 ga watan Disamban 2021.
Shugaba Muhammadu Buhari ya dira birnin Dubai, haddadiyar daular Larabawa UAE da daren Laraba, 1 ga Disamba, 2021 domin halartan taron baja kolin EXPO 2020.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa, a halin da ake ciki an kammala shiri don fara aikin jirgin kasuwancin Najeriya na Nigeria Air nan da watan Afrilun 2022.
Aniekan Inuk Effiong mai kula da sarrafa jiragen sama ne da ke aiki da filin sauka da tashin jiragen sama na Murtala Muhammed da ke Legas. Ya fadi inda ya mutu.
NAF ta tura jirage masu saukar ungulu domin fara aikin sintiri da rakiya ga jiragen kasa masu jigila daga Kaduna zuwa Abuja. A halin yanzu za a fara ganin jirag
Jirgin Sama
Samu kari