Isra'ila
Iran ta kai hare-haren makamai masu linzami da jiragen yaki marasa matuki a kasashen Gulf kamar UAE da Qatar duk da alkawarin da ta yi na kauce wa kasashe makwabta
Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata na’urorin radar guda hudu da ke da alaka da tsarin kariyar makamai masu linzami na Amurka THAAD cikin sa’o’i 24
Hare-haren Amurka da Isra'ila sun tarwatsa rumbunan man fetur a Tehran. Netanyahu ya lashi takobin murƙushe Iran yayin da asarar rayuka ta haura 1,300.
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce yakar Iran ita ce hanyar samun nasara a Gabas ta Tsakiya, yayin da rikicin ke jawo tashin hankali da asarar rayuka.
Isra’ila ta kaddamar da hare-hare a kudancin Lebanon, inda ta nufi dakarun Quds na Iran. Firaminista Netanyahu ya yi alkawarin "abubuwan mamaki" a yakin.
A labarin nan za za a ji cewa kasar Switzerland na ganin yakin da Amurka da Isra'ila suka kaddamar a kan Iran zai iya ruguza tsarin mutunta kasa da kasa.
Kasar Saudiiyya ta gargadi Jamhuriyar Musulunci ta Iran da kada ta kai hari kan kasarta, tare da yi mata kashedin yiwuwar mayar da martani idan harin ya ci gaba.
Jakadan Iran a Najeriya, Gholamreza Mahdavi Raja, ya bayyana goyon bayan Iran ga Najeriya a yaki da ta’addanci, yana watsi da zargin Isra’ila kan hadin kai.
Sojojin Iran sun yi gargadi kan yaki mai tsanani da Amurka da Isra'ila, tare da haifar da tashin hankali a yankin, bayan harin da ya kashe Ayatollah Khamenei.
Isra'ila
Samu kari