Isra'ila
Tawagar Amurka da ta Iran sun fara tattaunawa domin duba hanyoyin da za a bi wajen tabbatar da zaman lafiya da kawo karshen yakin da duka jima suna yi.
Mataimakin shugaban ƙasa na farko na Iran, Mohammad Reza Aref, ya ce sakamakon tattaunawar Islamabad zai dogara gaba ɗaya kan fifikon kasar Amurka.
Rahoton leken asirin Amurka ya ce gwamnatin China na shirin taimakon kasar Iran da makamai. Kasar China ta yi martani, inda ta karyata ikirarin Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Sanatoci da ƴan majalisa na daga cikin manyan ƴan siyasa a Amurka da me adawa da Trump ya fara yaƙi da lashe mutKe a Iran.
Shugaban Amurka ya gargadi Benjamin Netanyahu kan cigaba da kai hare-hare kasar Lebanon bayan sulhu da Iran. Ya yi haka ne saboda gargadin da Iran ta yi.
Majalisar dokokin Iran ta gabatar da sabon daftarin doka domin tsara yadda za a sarrafa mashigar Hormuz, inda ake sa ran za a kaɗa ƙuri'a mako mai zuwa.
Benjamin Netanyahu ya lashi takobin murkushe Hezbollah bayan Isra'ila ta kai mummunan hari Lebanon, yayin da Iran ta yi barazanar kai harin ramuwar gayya.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa kasarsa ba za ta zuba ido tana kallon Spain tana sukar manufofinta ba, za ta maida martani.
A labarin nan za a ji cewa Isra'ila ba ta damu da kiraye-kiraye da tir da kasashen duniya ke yi mata ba, tana ci gaba da kai hari kasar Lebanon ba kakkautawa.
Isra'ila
Samu kari