Ibadan
Wata babbar mota mai dakon iskar gas ta hallaka mutane da dama.a Ibadan, babban birnin jihar Oyo, yayin da birkin ta ya cije a kan babban shataletalen Makola.
Kwalejin fasaha dake Ibadan babban birnin jihar Oyo ta tabbatar da cewa wasu yan fashi sun kai hari jerin gidajen malaman makarantar ranar Litinin da safe.
Wani magidanci, Olanrewaju Adeniran, a ranar Juma'a, ya fada wa kotun kwastomare da ke zamanta a Mapo, Ibadan cewa ya dena kwanciyar aure da matarsa, Fatima, do
Hukumar yaki da rashawa da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, reshen Ibadan a ranar Talata ta gurfanar da yariman Owo, Touluwalade Olagbegi.
Wata tankar mai ta fadi, ta kashe wasu mutane yayin da ta murkushe wata mota dauke da wasu fasinjoji a wani yankin Ibadan na jihar Oyo a kudancin Najeriya.
Wata tawagar yan bindiga sun kutsa kai cikin gidan rediyo Najeriya Ibadan, inda suka yi kaca-kaca da motoci gilasan kofofi dana taga a wani harin ɗaukar fansa.
Mai martaba Sarkin Hausawan Ibadan, Alhaji Ahmad Dahiru Zungeru, ya riga mu gidan gaskiya kamar yadda Independent ta ruwaito. Aminiya ta ruwaito cewa ya rasu ne
Sarkin Makafi na garin Ibadan, Alhaji Ibrahim Mohammed ya jinjinawa Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo a kan karamcin da yayi na basu sabon matsuguni na alfarma.
Gwamnan jihar Oyo ya ba da umarnin a kwaso mabarata a jiharsa zuwa wani waje na musamman da ya gina musu a wani yankin jihar. An ce wajen akwai ababen rayuwa.
Ibadan
Samu kari