Rikcin makiyaya a Najeriya
Wani rikici ya barke a wata anguwa da ke cikin Jihar Kaduna bayan wata hayaniya ta auku tsakanin manoma da wani makiyayi akan dabbobi sun shiga iyakar gonar su,
Gwamnatin jihar Gombe ta kafa dokar da ta hana makiyaya da ke waje shiga cikin jihar sai bayan watan Janairu a kokarinta na hana rikicin manoma da makiyaya.
Wani makiyayi mai suna Muhammadu Abubakar mai shekaru 32 ya fuskanci hukuncin daurin rai-da-rai bisa samunsa da laifin yunkurin aikata kisan kai a jihar Ekiti.
Yan sandan jihar Jigawa sun kama wani makiyayi mai shekaru 25, wanda aka zargi ya kutsa cikin gonakin wasu ya lalata kayan gona na N200,000 a kauyen Takatsaba
Sanata Ahmad Lawan ya zargi wasu fitattun Najeriya da ingiza jama'a zuwa ga da'awar wargajewar kasa da a hangen talakawan Najeriya basu amince dashi ba ko kadan
A martanin kungiyar Miyetti Allah game da yunkurin yankunan kudu na son raba kansu da Najeriya, kungiyar ta bayyana hakan a matsayin alfarma ga yankin arewa.
Wani sanata a majalisar dattawan Najeriya ya bayyana yadda aka siyasantar da lamarin makiyaya a Najeriya. Ya fahimci ana fakewa da lamarin ne don a raba arewa.
Tshohon mai taimakawa gwamnan jihar Kano, Salihu Tanko Yakasai wanda aka fi sani da suna Ɗawisu ya ce ya zama wajibi ga gwamnati ta hana makiyaya kiwo a ƙasa.
Jami'an tsaro na Amotekun sun sake kame wasu shanu sama da 300 a wani yankin jihar Ondo. Kame na zuwa ne, bayan umarnin hana kiwo barkatai a jihar ta Ondo.
Rikcin makiyaya a Najeriya
Samu kari