Rikcin makiyaya a Najeriya
Sanata Ahmad Lawan ya zargi wasu fitattun Najeriya da ingiza jama'a zuwa ga da'awar wargajewar kasa da a hangen talakawan Najeriya basu amince dashi ba ko kadan
A martanin kungiyar Miyetti Allah game da yunkurin yankunan kudu na son raba kansu da Najeriya, kungiyar ta bayyana hakan a matsayin alfarma ga yankin arewa.
Wani sanata a majalisar dattawan Najeriya ya bayyana yadda aka siyasantar da lamarin makiyaya a Najeriya. Ya fahimci ana fakewa da lamarin ne don a raba arewa.
Tshohon mai taimakawa gwamnan jihar Kano, Salihu Tanko Yakasai wanda aka fi sani da suna Ɗawisu ya ce ya zama wajibi ga gwamnati ta hana makiyaya kiwo a ƙasa.
Jami'an tsaro na Amotekun sun sake kame wasu shanu sama da 300 a wani yankin jihar Ondo. Kame na zuwa ne, bayan umarnin hana kiwo barkatai a jihar ta Ondo.
Jihar Ekiti a karo na biyu ta sake bai wa makiyaya da manoma wa'adin makwanni biyu domin su yi rajista da jihar ko kuma su dauki nasu ya nasu su bar jihar.
Gwamna Muhammadu Yahaya na jihar Gombe ya yi kira ga gwamnonin kudancin ƙasar nan da su ƙara hakuri da makiyayan dake rayuwa yankin su, domin suma suna bin doka
Wasu makiyaya 2 da suka bata a yayin kiwo sun gamu da ajalisu a wani yankin zangon kataf. Gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar mutuwar makiyayan da jajantawa.
Kungiyar dattawan arewa sun nuna rashin kwarin gwiwarsu ga yadda mulkin kasar nan ke tafiya. Sun ce, a yanzu 'yan Najeriya sun fidda rai kan daidaita tsaro.
Rikcin makiyaya a Najeriya
Samu kari