Gwamnan Jihar Katsina
Wadanda suka ci moriyar wannan shiri sun nuna farincikin su tare da mika godiya ga shugaban kasa Muhammadu Buhari, da ya cika wannan alkawari da ya dauka tun
Rahoton da muka samu ya tabbatar mana da cewar wasu daga cikin daliban ba iya son daukan hoto ya kai su ga wurin da jami'ar ke zaune ba. Majiyar mu ta shaida
Hukumar kare muhalli na Jihar Katsina SEPA ta fara sarrafa ledoji da aka zubar a bola domin kera bulo na kawata gida da akafi sani a 'Interlocks' a turance.
Mun samu labari cewa Honarabul Muntari Sagir Malumfashi ya kaima Matar da ta haifi yan hudu tallafi a Garin nan na Malumfashi da ke Kudancin Jihar Katsina.
Malaman da yawansu ya kai 178 an dauke su ne a karkashin tsarin maye gurbin Malaman jihar da suka bar aiki, ko suka rasu, ko kuma suka samu sauyin aiki.
A zamanin mulkin shugaban kasa Ibrahim Badamasi Babangida ne aka kirkiri jihohin biyu, inda Manjo janar Abdullahi Sarki Mukhtar ya fara shugabanta a shekarar 18
Yayin da ake bikin cika shekaru 30 na Jihar Katsina mun kawo maku cikakken jerin Gwamnonin Jihar har su 10 tun daga kirkira a shekarar 1987 har zuwa yau.
Wasu yan mata mabiya addinin Kirista 7 sun badda kama ta hanyar sanya Hijabi suna kokarin shiga Turai sun shiga hannun hukumar shiga da fice wato Immigration
Allah ya wa Alhaji Muhammadu Lawal-Areda, hakimin karamar hukumar kankara a jihar Katsina rasuwa. Hakimin ya rasu ya na da shekaru 103 a duniya.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari