Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Mun kawo jerin Gwamnoni da suka taba rike kujerar Shugaban Gwamnoni. Gwamna na farko da ya rike shugabancin kungiyar NGF shi ne tsohon Gwamna Abdullahi Adamu.
Gwamnatin jihar Katsina a ranar Asabar, 17 ga watan Satumba, ta bayyana cewa ta ware zunzurutun kudi har naira biliyan 1.5 domin yakar rashin tsaro a jihar.
Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina ya bayyana zarginsa ga mazauna kauyuka da ke kewayen jihar da ba 'yan ta'adda bayanan sirri domin aiwatar ta'addanci.
Jam'iyyar APC ta gundumar Jibia Ward 'A' a Jihar Katsina ta kori, mashawarci na musamman ga Gwamna Aminu Bello Masari kan koyar da sana'o'i, Mista Aminu Lawal.
Aminu Bello Masari, gwamnan jihar Katsina ya bayyana kwarin giwarsa kan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu gwamnan jihar Legas.
Dan takarar gwamnan jihar katsina karkashin jamiyyar Apc mai mulki, Dr Dikko Umar Radda ya zabi Hon. Faruq Lawal Jobe A matsayin abokina takarar sa a zaben 2023
Yayin da lamarin tsaro ke ƙara dagulewa a jihar da take mahaifar shugaban ƙasa, yan majalisar dokokin Katsina sun shirya gana wa da Masari, Buhari kan tsaro.
Za a ji an tattauna a kan maganar bashin Paris Club da ‘Yan kwangila suke bin Gwamnoni. Ministar kudi da AGF sun bukaci a fara janye kudin, aka yi masu raddi.
Gwamnatin Katsina ta shirya zaman Addua na musamman domin neman Allah ya kawo wa ƙasa ɗauki kan matsalar tsaron da ta ƙi ci ta ƙi cinyewa, Masari ya halarta.
Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Samu kari