Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Kabiru Ibrahim Masari ya tabbatar da cewa takardunsa ba su nan. ‘Dan siyasar ya sanar da INEC cewa satifiket din makarantun da ya halarta sun bace a Abuja.
‘Danuwan Buhari ya tabbatar da cewa ya zauna da Jam’iyyar Kwankwaso. Fatuhu Muhammad yake cewa ‘yan jam’iyyar NNPP su na tuntubarsa domin sun san darajarsa.
An ji sabon rikici ya barke a APC, Jam’iyya na iya rasa Jihar Shugaban kasa. Shugabannin APC na jihar Katsina su na barazar korar duk mai sukar ‘dan takararta.
Kan El-Rufai, Babagana Zulum da wasu Gwamnonin Arewa ya hadu kan cewa a ba Kudu takara. Wasu kuma su na da ra’ayin ‘dan kudu ba zai iya doke Atiku Abubakar ba.
Gwamna Aminu Masari ya bayyana cewa al’ummar Jihar Katsina sun ga bala’in ‘yan bindiga, a cikin mummunan tashin hankalin da aka shiga matsananciyar wahala.
Za a ji cewa Jam'iyyar PDP ta ayyana Sanata Ahmed Babba Kaita a matsayin Ɗan Takarar daya Lashe Zaɓen Fidda Gwani na Shiyyar Daura a Ƙarƙashin jam'iyar adawar.
Hon. Farouk Adamu Aliyu ya fito takarar gwamna a jihar Jigawa. Tsohon ‘dan majalisar ya yi kira ga Gwamna Badaru Abubakar ya yi adalci wajen tsaida ‘dan takara.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya nada Alhaji Muntari Lawal a matsayin mukaddashin sakataren gwamnatin jihar. Nadin nasa ya fara aiki nan take.
Manyan jihar Katsina su na rokon Minista ya sa a cigaba da aikin titin Kano-Katsina. Katsina State Elders’ Forum ta bukaci a kammala kwangilar fadada hanyar.
Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Samu kari