Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
A yau Gwamnonin jihohi za su yi taro a kan takunkumin da Hukumar NFIU ta kakaba masu a Najeriya sannan za a tattauna kan yadda gwamnati za ya rika karbar haraji
Zababben Gwamnan Katsina, Dikko Umaru-Radda ya na zargin an yi amfani da addini da kabilaci a zaben shugaban kasa, ya ce jama’a ba su damu da babban zabe ba.
Ibrahim Shehu Shema wanda bai taba barin Jam’iyyar PDP ba, yana tunanin sauya-sheka. Shema ya soki canza shugabannin PDP na Katsina da dakatar da su da aka yi.
Wani mummunan hatsarin mota da ya cika da ayarin Gwamna Aminu Masari na jihar Katsina ya yi sanadiyar rasa rayukan mutum uku a ranar jajiberin zaben gwamna.
Gwamnan Katsina, Aminu Bello Masari ya sake korar wasu manyan jami'an gwamnatinsa guda uku da suka hada da Alhaji Bilyaminu Mohammed Rimi da Amina Lawal Dauda.
Za a ji yadda INEC ta daga zabe kwatsam har Shugaban kasa bai da masaniya. INEC mai zaman kanta ta dauki matsayar ne a jiya, bayan Buhari ya dawo daga Doha
Gwamnan jihar Katsina, Alhaji Aminu Bello Masari, ya sake korar wani babban ƙusa a gwamnatin sa. Gwamnan ya kori mutum biyar tun bayan shan kashin APC a jihar.
Za a samu labari cewa Zababben Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gana da Shugaba Muhammadu Buhari a mahaifarsa ta Daura da ke Jihar Katsina a yau dinnan.
Gwamna Aminu Bello Masari ya amince da a chanza ma kwamishinoni guda biyu ma'aikatu, ya naɗa sabon Kwamishina tare da korar shugaban hukumar bada agajin gaggawa
Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Samu kari