Yahaya Bello
Yayin da siyasar 2023 ke cigaba da kaɗawa a Najeriya, gwamnan jihar Kogi ya bayyan irin shirin da ya yi na ya gaji shugaban ƙasa Muhammadu Buhari a zaben 2023.
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya gana da shugaban ƙungiyar dattawan arewa (NEF), Farfesa Ango Abdullahi, a Zariya kan kudirinsa na tsayawa takara a 2023.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ta ce tsarin karba-karba ba ya cikin kundin tsarin jam’iyya mai mulki ta APC.Gwamnan ya yi wannan furucin ne yayin wani taro.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya bayyana cewa yanzu jihar Kogi tana samar da man fetur. Ya fadi hakan ne a wata tattaunawa da manema labaran gidan gwamnati.
Gwamna Yahaya Adoza Bello na jihar Kogi ya dage cewa lallai bai kamata a yi amfani da shugabancin karba -karba wajen tantance shugaban kasar Najeriya a 2023 ba.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya dauki burinsa na tsayawa takarar shugaban kasa a 2023 zuwa mataki na gaba ta hanyar kaddamar da wani shirin tallafawa.
Kakakin majalisar dokokin jihar Nasarawa Balarabe Abdullahi ya ce masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC a jihar za su dauki matsaya daya wajen yin zabi a 2023.
Sanata daga jihar Kogi ya bayyana Gwamna Yahaya Bello a matsayin dan takarar da ya fi cancanta ya gaji shugaba Buhari a zaben 2023 saboda nagarta da cancantarsa
Gwamnan Jihar Kogi a Nigeria, Yahaya Bello ya ce matasan kasar sun yi sakaci sun bar wa dattijai kujerar mulkin kasar domin a cewarsa ba su fitowa takara hakan
Yahaya Bello
Samu kari