Yahaya Bello
Za a fahimci yadda kabilanci da rashin hadin-kai zai iya canza labarin takarar Gwamnan Kogi. Yahaya Bello ya zama Gwamna a lokacin da Abubuwar Audu ya rasu a 2015.
Kasa da awanni 24 da su ka rage a gudanar da zaben jihar Kogi, shugaban karamar hukumar Lokoja a jihar, Muhammad Danasabe ya riga mu gidan gaskiya.
A yayin da ake shirin yin zaben gwamna a jihar Kogi a ranar Asabar 11 ga watan Nuwamba, ana fatan Gwamna Yahaya Bello zai mika mulki ga sabon gwamna.
Dino Melaye, dan takarar gwamna a zaben gwamnan jihar Kogi ya yi alkawarin gina otal na alfarma a kan ruwa don jawo hankalin ma su zuba hannun jari.
Yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zabe a jihohin Kogi da Bayelsa da Imo, masana sun yi martani kan wanda zai yi nasara musamman a jihar Kogi.
Mai neman zama gwamnan jihar Kogi karkashin inuwar jam'iyyar SDP, Murtala Ajaka, ya ce ya tsallake hare-haren neman ɗaukar ransa sau 30 tunda ya shiga takara.
Murtala Ajaka, mai neman kujerar Gwamnan jihar Kogi karkashin inuwar jam'iyyar SDP a zaben 11 ga Nuwamba, ya yi zargin cewa shi ne abin harin da ake son halaka wa.
Wani Malamin addinin Kirista ya fadi dalilin da ya sa dan takarar jam'iyyar SDP, Ajaka, ba zai ci zaben gwamnan jihar Kogi ba. A cewarsa, Ajaka ba shi da sa'a.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya biya wa daliban jihar kudin jarabawar WAEC na shekarar 2023 ana daf da gudanar da zaben gwamna a jihar a makon gobe.
Yahaya Bello
Samu kari