Yahaya Bello
Gwamnan jihar Kogi ya tabbatar da cewa miyagu ba su kai masa wani hari ba. Yahaya Bello yake cewa sojojin da ke tsare hanya ne su ka samu sabani da ‘yan sandansa.
Jami'an tsaro sun kubutar da gwamna Yahaya Bello daga harin da aka kai masa a wani yankin jihar Kogi da kusa da babban birnin tarayya Abuja a Najeriya.
Babban faston da ya kafa cocin Jehovah's Eye Salvation Ministry, fasto Godwin Ikuru ya yi hasashen wanda zai lashe zaɓen gwamnan jihar Kogi da ke tafe.
A nan za ku ji jerin wasu Jihohin da Gwamnoninsu su ke rigima da Mataimakansu a halin yanzu. A binciken da mu ka yi, kusan duka jihohin daga Kudu su ke.
Yayin da ya rage wata ɗaya gabanin zaɓen gwamna a jihar Kogi, Yahaya Ododo, jigo a jam'iyyar APC ya ayyana goyon bayansa ga ɗan takarar gwamna na AA.
Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya bayyana cewa babban burin da yake da shi bayan ya kammala mulki shi ne ya taimaka wa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Fitacciyar malamar da'awar addinin Kiristanci Naomi George, ta bayyana cewa an yi ma ta wahayi kan cewa nan ba da jimawa ba za a rantsar da Peter Obi shugaban.
Kotun ƙararrakin zaɓen gwamna da ke zamanta a garin Lokoja na jihar Kogi, ta kwace kujerar sanata Sadiku na APC, gami da hannantata Ga Natasha Akpoti ta PDP.
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya bayyana cewa ba da tallafi ga al'umma ba shi da wani amfani idan aka kwatanta da gyaran tituna a fadin Najeriya baki daya.
Yahaya Bello
Samu kari