Jihar Gombe
Seaman Abbas ya ce bai saki matarsa Hussaina ba, yana mai cewa suna tare cikin soyayya, kuma labarin sabani tsakaninsu kan kudin tallafi ba gaskiya ba ne.
Yayin da ake ci gaba da tababa kan sabon kudirin haraji a Najeriya, an fitar da rahoto kan yankunan da haka fi samar da harajin VAT a shekarar 2024 da ta gabata.
Gwamnonin arewa sun yi ta'aziyyar marigayi Lt. Gen. Useni, jajirtaccen gwarzo mai kishin kasa wanda ya rasu yana da shekaru 82 bayan fama da doguwar jinya.
Tsohon sakataren kwamitin yakin neman zaben gwamna Inuwa Yahaya na jihar Gombe, Adamu Modibbo ya tattara komatsansa ya fice daga jam'iyya mai mulki.
Yayin da ake ta ce-ce-ku-ce kan 'Quranic Festival', Sheikh Adam Muhammad Albaniy Gombe ya yi kira ga al’umma su rika nuna adalci a duk wani batu da ya tashi.
Rundunar ƴan sanda ta damke wasu matasa su biyar bisa zarginsu da bugun wani matashi har lahira a wurin shagalin bikin aure, za a maka su a kotu bayan bincike.
Goyon bayan Isah Liman Kantigi ga Gwamna Bago a 2027 ya jawo cece-kuce. Jam'iyyar PDP ta sha alwashin daukar matakan ladabartar da dan takarar na ta.
Malamin addinin Musulunci a Gombe, Farfesa Isa Ali Pantami ya yi ta'aziyyar rasuwar fitaccen malamain Musulunci a jihar, Malam Adamu Abubakar Bajoga.
Bayan tabbatar da cewa babu ja da baya kan maganar kudirin haraji, Bola Tinubu ya fara tura wakilai zuwa wurin manyan Arewa don samun goyon baya kan gyaran haraji.
Jihar Gombe
Samu kari