Jihar Gombe
Gwamnatin jihar Gombe, Alhaji Muhammadu Inuwa Yahaya ya amince da dakatar da dagaci da kansila a karamar hukumar Akko bisa zargin sace randar wutar lantarki
Sheikh Isa Ali Pantami ya yi alkawarin tallafawa wani matashi mai suna Umar Ibrahim Umar domin ya fara sana'ar POS. Matashin ne ya fara neman taimako.
Rundunar ƴan sanda a jihar Gombe ta yi nasarar cafke wani kansila da kuma dagacin kauyensu kan zargin satar da kuma siyar da tiransifoma a karamar hukumar Akko.
Gwamnatin jihar Gombe za ta sanya almajirai a tsarin tallafin kiwon lafiya na GoHealth domin ba su kulawa. Dakta Abubakar Musa ne ya sanar da haka a jiya.
Fitaccen malamin addinin Musulunci a jihar Gombe, Sheikh Adamu Muhammad Dokoro ya tsoma baki kan dambarwar sarautar Kano inda shawarce su kan yin abu domin Allah.
Hukumar yaki da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta zargi ma’aikaci gwamnatin jihar Gombe,ya yaga wasu wasikar bincike da hukumar ta rubuta.
Mataimakin shugaban kasa Sanata Kashim Shettima ya kafa tubalin gina hedikwatar hukumar cigaban Arewa maso gabas a jihar Borno. Inuwa Yahaya ya mara masa baya.
Ana cikin tsadar rayuwa gwamnonin jihohi sun kashe kudi kimanin N15b kan sayan motocin yan majalisar jiha. Jihohin sun hada da Gombe, Kano, Ondo da Kebbi.
Gwamnatin Gombe ta dauki matakin kawo tsarin zamani cikin harkar almajiranci a jihar. Mai ba gwamnan shawara kan almajiranci, Aminatu Dahiru Bauchi ce ta fadi haka
Jihar Gombe
Samu kari