Jihar Gombe
Babban malamin addinin Musulunci sheikh Isa Ali Ibrahim Pantami ya dakatar da wani matashi mai suna Auwal da yake kokarin tattaki zuwa wajensa a Abuja.
Jami'an hukumar EFCC sun kama Janty Emmanuel bisa zargin cin zarafin kudin Najeriya a Gombe. Matashiyar ta amsa laifinta bayan an nuna mata bidiyo.
Sheikh Isa Ali Ibrahim Pantami ya aike da sakon ta'aziyya yayin da aka rasa daya daga cikin dattawan jihar Gombe, Gidado Bello Akko a jiya Lahadi a Zariya.
Siyasar Najeriya tana zuwa da kalubale da yawa da suka haɗa da neman iko kan mulki na tsawon lokaci da kuma cin amana daga yaran siyasa ga masu gidansu.
Kungiyar Izala ta jihar Gombe ta sanar da fara al-kunut a dukkan masallatan ta da ke jihar Gombe. Shugaban ta na jihar Gombe ne ya bada sanarwar.
Gwamnan jihar Gombe, Alhaji Inuwa Yahaya ya koka kan yadda matsalar rashin tsaro ta cigaba a yankin Arewa. Ya ce matsalar za ta iya shafan Afirka ta yamma
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya ya bayyana cewa gwamnatinsa ba za ta kara raba tallafin kayan abinci ga mazauna jihar ba. Ya ce kowa ya koma gona.
Matsalar wutar lantarki a yankin Arewa maso Gabas ya kara ƙamari yayin da mutanen yankin suka bukaci Ministan makamashi, Adebayo Adelabu ya yi murabus.
Yan sandan jihar Gombe ta kaddamar da shirin fara koya wa tubabbun yan kalare sana'o'i a fadin jihar. Shirin ya samu tallafin wata kungiya da gwamnatin jihar.
Jihar Gombe
Samu kari