Jihar Gombe
Jihar Gombe ta zamo ta daya a gasar fannin lafiya a jihohin Najeriya 36 ta zamo ta biyu a kula da marasa lafiya a Arewa maso gabas, ta samu kyautar $400,000
Ana fargabar rasa rayukan mutane biyu yayin da rahotanni suka tabbatar da rikici tsakanin makiyaya da manoma a karamar hukumar Billiri da ka jihar Gombe.
An samu tashin hankali tsakanin matasa da makiyaya a jihar Gombe. Rikicin wanda ya auku ya jawo sanadiyyar rasa rai yayin da wasu mutane suka jikkata.
'Yan fashi sun kai hari kan tawagar 'yan kwallon El-Kanemi Warriors a Bauchi, sun kwace kudi da wayoyi, sun jikkata fiye da mutum 10, 'yan sanda na bincike.
Kotu a Gombe ta yanke hukuncin shekaru bakwai ga 'yan sanda biyu da jami'in shige da fice bisa laifin damfarar N1.6m daga wasu mutane da suna sama masu musu aiki.
Mutumin nan da ya tashi daga Gombe har zuwa Abuja a kan keke ya samu kyautar mota da kudi N700,000 daga mataimakin ma'ajiyin APC na ƙasa, Dattuwa Ali.
An fitar da rahoto game da jihohin da suka fi samar da harajin VAT inda Lagos ta zama kan gaba bayan ta samar da akalla N249bn yayin da Rivers ke biye mata da N70bn.
Sanata mai wakiltar Gombe ta Arewa, Ibrahim Hassan Dankwambo ya sanar da rasuwar tsohon shugaban PDP a karamar hukumar Gombe, Alhaji Idris Bello.
Kungiyar matasa da suka ci gajiyar N-Power ta shirya gudanar da zanga-zangar kwanaki biyar kan basukan da suke bin gwamnati har na tsawon watanni tara.
Jihar Gombe
Samu kari