Wahalar man fetur a Najeriya
Farashin man fetur na shirin tashi, lamarin da ya kai ga samun karancin man ababen hawa a jihar Kano. Matafiya sun makale a wasu sassa daban-daban na jihar Kano
Rahotanni dake fitowa daga jihar Legas, Kudu maso Yammacin Najeriya, sun bayyana cewa bututun gas ya fara yoyo, yana zuba cikin Anguwan jama'a a Ikeja da safe.
Kamfanin Man Feturin Najeriya, NNPC, ta kwantarwa da yan Najeriya hankali game da rade-radin tsadar mai yayinda aka fara fuskantar karanci a wasu jihohin Najer
Kano - Kungiyar yan kasuwar man fetur masu zaman kansu a Najeriya IPMAN, ta gargadi gwamnatin tarayya cewa da yiwuwan farashin man fetur ya tashi kwanan nan.
Zainab Ahmed, ministan kudi, kasafin kudi da tsare-tsare, ta ce gwamnatin tarayya za ta biya tallafin man fetur na watanni shida na farkon shekarar 2022. Ta bay
Gwamnatin Buhari ta bayyana cewa, akwai yiyuwar rage farashin man fetur zuwa N100 a kowace lita. Gwamnati zata zauna da masu ruwa da tsaki domin rage kudin.
Matsalar man fetur ka iya shigowa Najeriya mako mai zuwa bayan direbobin tankar mai sun yanke shawarar dakatawa da aiki saboda cutar Corona da ta addabi duniya.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari