Wahalar man fetur a Najeriya
A jiya NNPCL ya yarda ‘Yan kungiyar IPMAN su karbi litar mai a manyan tashoshi N148. Rahoton nan ya nuna wannan mataki za isa fetur ya yi araha a gidajen mai.
Samun man fetur a kan farashi mai rahusa sai mai dace a halin yanzu. Har zuwa yau, sai an bi dogon layi kafin a iya samun fetur a farashin Gwamnati a jihohi.
Rundunar yan sandan sirri wato DSS ta baiwa kamfanin man fetur na Najeriya dillalan man fetur awanni 48 su magance rikicin man fetur da ake fama da shi a kasar.
Satar danyen mai da ake yi a Kudancin Najeriya ya jawo duk rana ba a iya hako ganguna miliyan biyu. Manjo Janar Babagana Monguno ya bayyana wannan a garin Abuja
Ana tunanin mai zai tashi dagaN185, amma an ji cewa Gwamnatin Tarayya ta karyata ‘yan kasuwa, tace babu batun kai litan fetur N350 zuwa N400 da wasu ke fada.
A yayin da ake kokawa a kan wahalar man fetur, an samu labari cewa 'yan kasuwa sun nuna cewa kudin da ake kashewa wajen sauke fetur ya haura N185 da aka tsaida.
Akwai fiye da gangunan danyen man fetur Biliyan 1 a Kolmani. Rijiyoyin man za su jawo Naira Tiriliyan 32 suka shiga asusun tarayya idan aka fara hako arzikin.
Wani lauya mai zaman kansa a Gombe, Abdullahi Muhammad Tamatuwa, ya yi barazanar maka masu ruwa da tsaki a kotu muddin aka mallaka wa Bauchi rijiyar Kolmani.
A 2023 ne gwamnati za ta daina biyan tallafin fetur. Mai girma Ministar tayi wannan bayani a wajen taron NESG, wannan mataki zai jawo litar mai ya zarce N400.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari