Wahalar man fetur a Najeriya
Gwamnatin tarayya ta ce za ta tanadi kudaden tallafin man fetur a shekarar 2023 da akalla za su kai sama da Naira tiriliyan 6.72 kamar yadda rahotanni suka fada
A makon nan ne aka rika yada labarin cewa an saida kamfanin mai na NNPC. Za ku ji akwai bambanci tsakanin saidawa ‘Yan kasuwa NNPC da kasuwanci da kamfanin.
Masu amfani da man fetur a Najeriya za su ga canji yayin da suka shiga gidajen maid aga yau. NNPC ta amince da karin kudin fetur, ta sanar da sabon farashi.
Idan baku manta ba, kamfanonin jiragen sama na ta kokawa kan tashin farashin man jiragen sama da aka fi sani da Jet A1 da kuma fama da karancinsa da ake sha.
Gwamnonin jihohi su na kuka, sun ce za su daina biyan albashi. Kudin da ake rabawa a FAAC yana raguwa da Biliyoyi a duk wata saboda ana biyan tallafin fetur.
An gabatar da kudiri a zauren majalisa a kan badakalar tallafin man fetur. Hon. Sergius Ose Ogun yana zargin NNPC ta wawuri abin da ya haura Naira tiriliyan 2.
Kungiyar yan kasuwar mai masu zaman kansu watau (IPMAN) ta fasa kara farashin litan man fetur zuwa N180 daga N165 da gwamnati tayi umurnin a rika sayarwa..
Mai girma Muhammadu Buhari ya ce karin kufin fetur zai sa mutane su kara tagayyara, shiyasa ya hakura da maganar janye tallafin mai a 2021 don haka ya fasa.
Rundunar yan sandan Jihar Kaduna ta kama mutane shida da ake zargi da satar tanka makare da man fetur lita 40,000 da kudinsa ya kai Naira miliyan 6.2 a jihar.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari