Wahalar man fetur a Najeriya
Masana suna ganin za ayi wahalar abinci, Naira za tayi raga-raga, man fetur zai tashi kwanan nan. Akwai yiwuwar ayi fama da mummunan wahalar man fetur a Disamba
Direbobi da masu hawa motocin haya sun koka game da tsada da wahalar mai da ake fama da shi a birnin tarayya Abuja, jihar Legas da wasu jihohin kudu maso yamma.
Binciken kudin da aka yi, ya nuna NNPC ya kashe Naira biliyan 780 a 2021. N7.5bn sun tafi wajen samar da tsaro, yayin da aka batar da N2.7bn domin a biyan haya
A karon farko a tarihin kafuwar Najeriya, an samu jihar da ta fara cin arzikin fetur daga Arewa. Gwamnan Kogi ya yi alkawari za iyi amfani da dukiyar da amana.
Tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya siffanta Najeriya a matsayin kasar dake da arzikin man fetur amma babu kudin shiga, inda ya bayyana kaduwa da halin
A yau muka ji Muhammadu Buhari ya nuna gwamnatin tarayya tana kashe makudan kudi a kan tallafin man fetur. Shugaban kasar yace ba sam za ayi ta tafiya a haka ba
Mele Kolo Kyari ya bayyana gaban kwamitin Majalisa, yace sun gano bututu mai 4km wanda aka yi shekaru tara ana satar mai ta cikinsa a yankin yankin Neja Delta.
Gwamnatin Muhammadu Buhari tana kokarin ganin ana tace gangunan danyen mai a Najeriya a maimakon a kai ketare, Minista yace an dauki matakin kawo gyara a yau.
An kafa kwamiti a majalisar dattawa da zai yi bincike a kan satar danyen man fetur a Najeriya. Shugaban kwamitin, Sanata Bassey Akpan ya zanta da ‘yan jarida.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari