Labaran kasashen waje
Rahotanni sun bayyana cewa, a halin yanzu an samu fashewar bama-bamai a Kampala, babban birnin kasar Uganda. Ba a dai san musabbabin fashewar ba har zuwa yanzu.
An yi ruwan sama kamar da bakin kwarya a kasar Masar, kunamai sun fito a wani yankin kasar suna ta harbin mutane. An ce a halin yanzu wasu sun mutu wasu kuma su
Duk da albarka na ruwa da Najeriya ke dashi, ana ci gaba da shigo da kifi daga kasashen waje don biyan bukatun abinci a kasar. Daga kasashe 10 ake shigo da kifi
'Yan tawaye sun bayyana shigowa babban birnin Addis Ababa, lamarin da ya kai ga 'yan kasa tserewa zuwa wasu wurare a kasar Habasha daga baban birnin na Addis
Rahoton dake shigowa yanzun daka ƙasar Birtaniya ya tabbatar da cewa wani ɗan majalisar dokoki ya rigamu gidan gaskiya biyo bayan farmakin da aka kai masa.
Tsoho mai shekaru 72 ya burge matarsa yayin da ya gina mata gida mai jujjuyawa domin kawai ya faranta mata. Soyayya ruwan zuma, tsoho ya ba soyayya ruwan sha.
Kasar Saudiyya ta saye kungiyar kwallon kafa mai gasar Firimiya ta Newcastle. Newcastle za ta zama kungiyar za ta fi Man City kudi a jerin kungiyoyin kwallo.
Mai kamfanin Facebook ya magantu tun bayan da kamfaninsa ya tsaya a aiki har aka samu ya dawo bayan sa'o'i bakwai. Ya ce asarar da ya tafka ba ta dame shi ko ka
Kotu ta garkame wani mutum shekaru 10 a gidan yari bisa laifin da abokinsa ya aikata. Ya bayyana yadda abokin nasa ya zo da kudade har dakinsa domin ya ajiye.
Labaran kasashen waje
Samu kari