Labaran kasashen waje
Mata da dama daga kasar Afghanistan sun fito kwansu da kwarkwato domin nuna goyon baya ga mulkin kungiyar Taliban bayan da kungiyar ta kwace mulki a Agusta.
Sunday Igboho, dan awaren Yarbawa ya bayyana bukatar gwamnatin jamhuriyar Benin cewa ya kamata ta mika shi ga gwamnatin Najeriya domin ya fuskanci hukunci.
Hargitsi a kasar Guinea yayin da sojoji suka kwace mulki, inda suka tsare shugaban kasa bayan harbe-harben da suka biyo baya a fadar shugaban kasar a yau Lahadi
Amurka ta gama janyewa a kasar Afghanistan yayin da jirginta na karshe mai kwashe Amurkawa ya tashi daga birnin Kabul a jiya Litinin 30 ga watan Agustan 2021.
Sojojin Amurka sun kai hari kan wani da take zargi dan kungiyar ISIS-K ne a wani yankin kasar Afghanistan. An hallaka mutane uku inji rahotanni daga majiyoyi.
Sabuwar gwamnatin Taliban ta bayyana sabon kudurin haramta kida a kasar, kana mata ba za su ke fita sakaka haka kawai ba. An ce mata da na damar zuwa makaranta.
Wata kungiya ta bayyana domin kalubalantar kungiyar Taliban a kasar Afghanistan, inda ta yi alwashin goga fuskokin shugabannin Taliban a turbayar kasa nan kusa.
Wani zance sai a wata duniyar, an samu wani a gari a kasar Italiya in da mutum zai iya sayen gida dungurugum a kasa da N500, kuma ba wai don gidan bai da kyau b
Kasar Amurka ta ce ba ta samun matsala wajen kwashe 'yan kasar ta daga kasar Afghanistan bayan da Taliban ta karbe mulki a karshen makon jiya. Taliban na ba
Labaran kasashen waje
Samu kari