Fittaciyar Jarumar Kannywood
Dawayya ta ce duk wani jarumi da ya shahara ya kudin fim kadai ba zai iya rike shi ba, inda ta ce suna samun kudadensu ta hanyar talla, jakadanci da sauransu.
Furodusan masana’antar Kannywood, Nazir Adam Salihi, ya karyatu batun da jaruma Ladin Cima ta yi cewa ba a taba biyan ta kudi masu yawa ba a fitowar da take yi.
Jaruma Ladin Cima Haruna ta ce ta soma harkar fim bayan rasuwar mijinta inda ta ce dama tun a baya tana da sha'awar fim din. Ta ce Kaduna suke zuwa su yi fim.
Wani ma'abocin amffani da kafar sada zumunta ta Twitter mai suna Babayo ya yi wa jaruma Hadiza Gabon zagin cin mutunci ta sashin sako amma ta yi masa addu'a.
Jarumin masana’antar Kannywood, Isa A Isa, ya yi martani a kan hukuncin da kotu ta yankewa Sadiya Haruna, ya ce Allah ne ya tabbatar da gaskiya a kan lamarinsu.
Jarumar Kannywood ta shirya kasaitacciya liyafar shagalin bikin suna, bayan diyar ta da ta aurar a shekarar da ta gabata ta sunkuta mata jika wacce aka yi mata.
A yau Litinin wata kotu a jahar Kano ta yanke wa tsohuwar jarumar Kannywood, Sadiya Haruna, hukuncin zaman gidan waƙafi na tsawon watanni 6 babu zabin tara.
Soyayya na kara karfi a tsakanin jaruman Kannywood, Shu’aibu Ahmed Abbas wanda aka fi sani da Lilin Baba da Ummi Rahab. Jarumin ya ce ya kusa yin wuff da ita.
Jaruma, Sayyada Sadiya Haruna, ta saki wani bidiy inda ta koka kan wasu 'yan daba a birnin Kano sun yi yunkurin watsa mata acid a fuska a ranar 28 ga Janairu.
Fittaciyar Jarumar Kannywood
Samu kari