Gobara
Wani abin fashewa ya fashe a kasuwar sayar da kemikal da ke Onitsha a jihar Anambra inda ya haifar da mummunan gobara ta ake zargin ta yi sanadin rasa rayyuka 4
Rahoton dake shigo mana da safiyar Talatan nan sun nuna cewa wata quta da tashi sakamakon motsin wutar lantarki ta yi ɓarna a Plazar 'yan sanda a Nasarawa.
Wata makarantar tsangaya a jihar Kano ta shiga jimami yayin da wata goba ta kama, ta yi kaca-kaca da dakuna 14 na dalibai. Gwamnati ta kawo tallafi rage radadi.
Hukumar bautar kasar matasa ta tabbatar da labarin cewa gobara ta ci hedkwtaarta dake birnin tarayya Abuja da safiya ranar Juma'a, 4 ga watan Oktoba, 2022.
Hukumar kwana-kwana ta jihar Kano ta bayyana cewa mutane 15 ne suka rasa rayukansu yayin da miliyoyin naira suka salwanta saboda tashin gobara a watan Oktoba.
Wasu ma'aurata tare da biyu daga cikin yaransu sun kwanta dama sakamakon wata gobara da ta tashi a ɗakin da suke bacci bayan dawo da wutar lantarki a Kaduna
Jami’an hukumar kashe gobara a halin yanzu suna ta gwagwarmaya tare da kokarin kashe mummunar gobarar da ta tashi a kasuwar teloli dake bayan Tajuosho a Legas.
Wani gini dake Adeola Odeku a Victoria Island dake jihar Legas a halin yanzu yana nan yana ci da wuta. An gano cewa ya lamushe rayuwar mutane da ababen hawa.
An shiga zaman dar-dar bayan da gobara ta tashi a ofishin hukumar shirya jarrabawa Afirka ta Yamma, WAEC, da ke Yaba, Jihar Legas.Ana juyayin akwai mutane da da
Gobara
Samu kari