Yaki da ta'addanci a Najeriya
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana yadda gwamnatinsa ta yi kokari wajen tabbatar da komai ya kare daga ayyukan 'yan ta'addan Boko Haram a gwamnatinsa.
Mamba mai wakiltar mazabar karamar hukumar Rabah a majalisar dokokin jihar Dakkwato, Abdullahi Zakari, yace Sojojin Najeriya sun halaka daruruwan yan bindiga.
A jiya Gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Wike, ya yaba wa Shugaban Kasa Muhammadu Buhari kan kokarin da ya ce Shugaban na yi ba kakkautawa wajen yaki da boko Haram.
An tseraratar da wasu karin fasinjoji goma sha nbiyu da akai garkuwa dasu a tashar jirgin kasan Edo, a shekarar data gabata, yayin da suke kokarin hawa jirgin
Yan ta'adda sun halaka Rabaran Fada Isaac Achi a Neja yayin da suka kai hari gidansa, sun cinnawa gidansa wuta bayan sun gaza kutsawa cikin gidan su iske shi.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai hari sakatariyar karamar hukumar Ihiala a jihar Anambra inda suka halaka yan bijilante uku sannan suka kona wasu gine-gine.
Shugaban Muhammadu Buhari ya ce an kirkiri kungiyar ta'addanci na Boko Haram domin a lalata Najeriya. Ya bayyana hakan ne yayin da bishop suka kai masa ziyara
Wasu yan bindiga ne sun halaka Mal. Ibrahim Abdullahi, ciyaman na kungiyar Fityanul Islam a kauyen Unguwar Awo dake kusa da Maraban Jos a hanyar Kaduna zuwa Abj
Manyan kwamandojin ISWAP da suka race sakamakon farmakin mayakan ta'addancin Boko Haram zuwa jamhuriyar Nijar sun mika wuya ga hukumomin tsaro tare da tuba.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari