Yaki da ta'addanci a Najeriya
Rundunar yan sanda reshen jihar Ebonyi ta tabbatar da mutuwar jami'anta guda biyu a harin da wasu tsagerun yan ta'adda suka kai a Abakaliki, jihar Ebonyi.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya roƙi kafatanin ƴan Najeriya su bada haɗin kai a kokarin gwamnati ke yi na yaƙi da ta'addanci a Arewa maso Yamma.
Rundunar Operation Hadarin Daji ta ƙara matsa kaimi a yunkurinta na tabbatra da zaman lafiya a Arewa maso Yamma, ta halaka yan bindiga tare da ceto mutane a Zamfara.
Hukumar Tsaron Farin Kaya, DSS ta gurfanar da Husseni Isma'il da ake zargi da kai harin bam kan babban masallacin Kano a shekarar 2014, mutane 81 sun mutu.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun yi sanadiyyar salwantar da ran wata matar aure a jihar Sokoto bayan sun buɗe wa motar su wuta. Matar da jaririyarta da direba sun rasu.
Dakarun ƙungiyar ƴan banga sun samu nasarar sheke tawagar ƴan bindiga huɗu yayin da suka yi yunkurin kai hari wani ƙauye a jihar Kebbi ranar Litinin.
Dakarun rundunar sojin ƙasan Najeriya sun ragargaji yan bindiga a yankunan Birnin Gwari da Igabi da ke cikin jihar Kaduna, sun kwato muggan makamai.
'Yan ta'addan Arewa maso Gabas sun gamu da tsaiko yayin da aka farmake su da kuma lalata motocin bindigarsu da suke shirin aikata barna a jihar Borno.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an yi arangama tsakanin Fulani Makiyaya da yan banga a ƙasuwar Beji ta mako mako, mutum biyu sun rasu yayin da wasu ke asibiti.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari