Yaki da ta'addanci a Najeriya
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana cewa jami'anta sun ƙara nakasa ƙungiyar Boko Haram/ISWAP a wani samame da suka kai, sun kashe mayaka akalla 3.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, ya yi kira ga rundunaar sojojiin Najeriya ta kara zage damtse a yaƙin da take da ƴan ta'adda da yan bindiga a Arewa ta Gabas
Yan sanda sun yi nasarar kama mutum 25 da ake zargi da aika muggan laifukan ƴan bindiga a jihar Neja, kwamishinam ƴan sanda ya ce sun fara bada bayanai.
Mazauna kauyen Wurna a ƙaramar hukumar Kurfi ta jihar Katsina sun fantsama zanga-zangar nuna adawa da yadda ƴan bindiga ke yawan kai musu hari ba ɗaga kafa.
Yan bindiga sun kai sabon farmaki gundumar Kawu da ke karamar hukumar Bwari da ke babban birnin tarayya Abuja a ranar Alhamis inda suka yi awon gaba da mutane 23.
Hedkwatar tsaron ƙasa ta bayyana cewa dakarun sojin Najeriya sun samu galaba mai ɗumbin yawa a yankin da suke yi da ƴan ta'adda a sassa daban-daban na kasar nan.
Rundunar sojojin Najeriya ta Operation Hadarin Daji (OPHD) ta sanar da samu nasara kan yadda ta'addan da suka addabi jihar Zamfara da ke shiyyar Arewa maso Yamma.
Yan sanda da dakarun sojojin Najeriya sun tari ƴan bindiga an yi mummunan artabu a jihar Katsina, sun yi nasarar kubutar da mutum 10 da aka yi garkuwa da su.
Sanata mai wakiltar Funtua a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Muntari Ɗandutse, ya ce wasu miyagu sun halaka kaftin da sojoji biyu, ya faɗi mafita.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari