Yaki da ta'addanci a Najeriya
Gwamnatin Dauda Lawal ta kawo jami’ai 2, 645 da za su yaki ‘yan bindiga a Zamfara sai aka ji Magaji Lawal ya mutu a hannun Askarawa a wani yanayi mai alamar tambaya.
Rundunar yan sanda reshen jihar Ribas ta tabbatar da kashe Insufektan ƴan sanda yana tsaka da aiki a wani harin kwantan bauna da ƴan bindiga suka kai.
Jirgin rundunar sojin NAF ya yi nasarar sheƙe kwamandoji uku na ƙungiyar ta'addancin ISWAP a wani ruwan bama-bamai da ya kai mafakarsu a jihar Borno.
Jami'an rundunar sojin Najeriya sun samu nasarar halaka ɗan bindiga ɗaya, sun kakkabe sauran daga maboyarsu daga dajin Yadi a jihar Kaduna ranar Talata.
Rundunar 'yan sanda na Sabo da ke jihar Legas ta kama wani dattijo dan shekara 67 yana sayar wa wani dan shekara 22 kwaya a yankin Yaba, an gano ashe dila ne.
Miyagun ƴan bindiga sun kashe mutum shida yayin da suka kai farmaki kauyen Ƴar Kasuwa da wasu kauyuka biyu a karamar hukumar Faskari a jihar Katsina.
Yayin da ake fama da yunwa a sassan ƙasar nan, wasu miyagun ƴan bindiga sun ƙona gidaje akalla 30, shanu masu yawa da kayan abinci a kauyen Allawa a jihar Neja.
Miyagun ƴan bindiga sun kuma yin garkuwa da mutane masu yawa a hanyardu ta zuwa Lokoja, babban birnin jihar Kogi, sun kira wsya sun nemi kuɗin fansa.
'Yan majalisa sun gayyaci Nuhu Ribadu domin jin halin da kasa ta ke ciki. Nuhu Ribadu ya yi wa Sanatoci bayanin yadda aka samu saukin rashin tsaro a mulkin Tinubu
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari