Gwamnatin tarayyar Najeriya
A ranar Laraba, 27 ga watan Nuwambar 2024 ne ake sa ran Shugaba Bola Tinubu zai gabatar da kasafin Naira tiriliyan 48 na 2025 gaban majalisar tarayya.
Babban mai binciken kudi na tarayya (AGF) ya bankado yadda aka tafka badakalar kwangilar N197.72bn a ma’aikatu, da hukumomi. Ya fitar da cikakken rahoton badakalar.
Gwamnatin tarayya ta ciyo bashin N5.63trn daga hannun masu saka hannun jari na cikin gida domin samun damar cike gibin kasafin kudin shekarar 2024.
Gwamnatin tarayya ta karyata ikirarin da Shehu Sani ya yi na cewa ta kori ma'aikatan tarayya da aka dauka aiki da digirin kasar Benin da Togo. Ta yi karin haske.
Tsadar rayuwar da aka shiga a Najeriya ta sa ma'aikata da sauran ƴan ƙasa sun fara yi kansu karatu kan abubuwan da ya kamata su daya da kudinsu a wata.
Gwamnatin tarayya ta bayyana matsayarta kan hana kudade ga jihar Rivers. Ofishin akanta janar na tarayya ya bayyana cewa za a ba jihar kudadenta na watan Oktoba.
Ministan kudi da harkokin tattalin arziki a Najeriya, Wale Edun ya ce rashin ɗaukar matakan da suka dace a baya ne suka jawo wahalar da ake ciki a mulkin Tinubu.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa ta himmatu wajen nemo masu zuba hannun jari a ɓangaren kiwo domin magance rikicin makiyaya da manoma.
Majalisar tattalin arziki karkashin jagorancin mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ta kafa kwamitin aiwatar da tsarin gyara wutar lantarkin Najeriya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari