Gwamnatin Najeriya
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya yi zargin cewa ana kashe Kiristoci a Najeriya. Ya yi magana ne bayan zargin da Donald Trump na Amurka ya yi.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan Arewa mazauna jihar Legas sun bayyana cewa rusau da gwamantin jiha ta yi masu ya jefa rayuwarsu a wahala mai tsanani.
Ministan makamashi, Adebayo Adelabu, ya tabbatar da dawowar wutar lantarki cikin awa 24-48 bayan raguwar da aka danganta da bututun iskar gas da aka lalata.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Ministan wasanni, Barista Solomon Dalung ya bayyana cewa agogon da A'isha Buhari ta sa a wajen rantsuwa ya bude kofar baraka.
Hukumar ICPC ta bayyana rahoton 2025 kan gaskiya da nagarta, inda ta jaddada kamfanonin da ba su samu maki ba a Najeriya, ciki har da NNPCL da Jami’ar Calabar.
Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
Matasan Najeriya a ADC sun fito zanga-zanga kan dokokin haraji na Bola Tinubu, suna juyin neman canje-canje daga majalisar bisa zargin tauye hakkokin jama’a.
Kungiyar lauyoyi ta NBA da Atiku Abubakar sun bayyana damuwa kan zargin sauya dokokin haraji, suna kiran a dakatar da aiwatar dasu don tabbatar da gaskiya.
Gwamnatin Tarayya ta ce tana aiki tare da manyan kamfanonin kafafen sada zumunta domin gano tare da rufe asusun ’yan ta’adda da masu laifuffuka da dama.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari