Aikin Gwamnatin Najeriya
Jami’ar Amurka a Najeriya (AUN) dake Yola, ta ce ta dauki sabbin dalibai sama da 3,000 a tsangayoyi daban-daban da jami'ar ke dashi, ASUU na yaji har yanzu.
Majalisar Dattawa ta wanke ‘Yan Siyasa da laifin sata, a game da yaki da cin hanci da rashawa, Ayo Akinyelure yace an danne bodari ta kai ne domin gudun tusa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa cikin watanni shida masu zuwa, yan Najeriya zasu yabawa gwamnatin jam'iyyar All Progressives Congress (APC).
Shugaban Karamar Hukuma Ya Sha Duwatsu a Hannun Talakawa a Neja. Da mutanen gari suka ji labarin Mohammed Garba Daza ya zo ta’aziyya, sai suka dura kan shi.
Hukumar fansho ta kasa ta bayyana fushinta game da yadda ma'aikatan gwamnati masu ritaya da dangin da ke ba da rahoton mutuwar karya domin tunkarar gwamnati.
Mutum 137 daga cikin ma'aikatan gwamnati masu matsayin daraktoci ne suke jiran samun karin girma zuwa matsayin shugabannin makarantun sakandaren tarayya kasar.
Matashin mai suna Hamza Aminu Abdullahi yana da kwalin NCE a bangaren karatu na musamman da na'ura mai kwakwalwa, ya makance a shekarar 2006 ba tun haihuwa ba
Kamfanin wutar lantarki na Najeriya (TCN), ya yi kira ga ma’aikatan wutar lantarki da su dakatar da yunkurin yajin aikin da suke sonfarawa a ranar 17 ga wata
Asusun inshora na Najeriya na NSITF ya shaida wa Majalisar Dattawa cewa tururuwa ta cinye mafi yawan takardun da ke dauke da cikakkun bayanai na kudaden nan.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari