Aikin Gwamnatin Najeriya
Shugaban Najeriya yana so Sanatoci su sake amince masa ya karbo $800m. Za ayi amfani da bashin da za a karba daga bankin Duniya domin taimakawa miliyoyin mutane
Babatunde Fashola ya yi bayanin alheran da ma’aikatarsa ta kawo. Ministan ayyuka da gidaje ya ce a shekaru shida, sai da su ka nemawa mutane 380, 000 aiki.
DisCos da GenCos sun gagara sauke nauyin bashin da ake binsu a Najeriya. Abin da hakan zai jawo shi ne za a koma rayuwa cikin duhu din-dim a wurare dabam-dabam.
Fadar shugaban kasa ta bada sanarwa an yi waje da wanda yake jagorantar HYPREP. An kirkiro shi ne domin magance matsalar gurbata yankin Neja-Delta da sinadarai
Babban mai taimaka ma shugaba Buhari a ɓangaren watsa labarai wato Femi Adesina ya bayyana cewa bawai iya gwamnati ba ce ke da hurumin samar da ayyukan yi ba.
An kama wani dan sanda yayin da yake shan barasa a jihar Kwara a cikin wani faifan bidiyo, hukumar yan sanda ta bada umarnin binciken lafiyarsa zuwa lokacin.
An hana shigo da Indomie, sai an duba ko yana jawo ciwon kansa kamar yadda ake ryawa. Shugabar Hukumar NAFDAC ta kasa, Farfesa Mojisola Adeyeye ta shaida haka.
Ganin Muhammadu Buhari ya dare kan mulki a Mayun 2015, saura ‘yan kwanaki ya bar ofis, Femi Adesina ya fitar da takarda kunshe da cigaba da aka kawo a shekaru 8
Bayan taron FEC, Ministan labarai, Lai Mohammed ya ce ‘yan kwangilan da ke titin Legas-Ibadan da na Kano-Zaria da Zaria-Kaduna sun kusa gama aikinsu a Najeriya.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari