Aikin Gwamnatin Najeriya
Muhammadu Buhari ya ce sun yi bakin kokari wajen farfado da tattalin arziki, amma hakan ya jawo wasu sun azabtu na wani ‘dan lokaci, don haka ya bada hakuri.
A jiya ne aka ji Gwamnatin tarayya ta bada sabuwar kwangilar titin N90bn daf da Bola Tinubu zai hau mulki. Aikin fadada titin Akure/Ado-Ekiti da zai ci N90bn.
Shugaba Muhammadu Buhari ya amince a nada sabon shugaba a hukumar NACETEM da ke Ile Ife. Wa'adin Darekta Janar na hukumar NACETEM ya fara aiki tun 13 ga Mayu.
Za a ji Shugaban kasa ya amince da kwangiloli domin gyara wutar lantarki a Daura. Gwamnatin tarayya ta yarda ayi ayyukan wuta a jihohin Katsina, Yobe da Ogun.
Majalisar zartarwa tayi zaman da ya kasance na ban-kwana. A nan ne Ministoci su ka fito karara su ka fadawa Shugaban kasa abin da suke ganin shi ne daidai.
Kamfanin wutar lantarki a Najeriya na NDPHCL ya samu sabon Darekta. Ana cigaba da nadin mukamai duk da a farkon mako mai zuwa za a nada sabon shugaban kasa
Philip Agbese yana so Gwamnatin da za ta karbi mulki ta binciki nade-naden Muhammadu Buhari. A mako daya, Shugaban kasa ya raba mukamai fiye da 10 a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta kammala gina gadar Neja da wasu gadoji biyu da kuma titin Kaduna-Kano da wasu sakatariyoyi da Hedikwatar hukumar Kwastam a garin Abuja.
Gwamnatin da za ta gaji shugabancin Najeriya ta na da danyen aiki a gabanta. Mako daya ya rage a rantsar da Asiwaju Bola Ahmed Tinubu kan kujerar shugaban kasa
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari