Aikin Gwamnatin Najeriya
‘Yan majalisar tarayyar su na barazanar bada umarni a cafke Abubakar Malami da Zainab Ahmed, idan ba za su kawo kan su gaban kwamitin da ke binciken su ba.
Kotu ta dawo da tsohon Darektan da Shugaba Buhari kora daga Kamfanin NNPCL. Wata kotun da ke zama a Abuja ta ce a maida shi, a biya shi kudinsa da yake bi.
Gwamnatin tarayya ta fitar da N45bn, ta rabawa wasu daga cikin Gwamnonin jihohi. Ana maganar birnin Abuja da jihohi kusan 30 ne suka amfana da tsarin NG-Cares.
Ministan shugaba Buhari, Babatunde Raji Fashola (SAN), ya bayyana cewa a cikin wata mai kama wa, shugaba Buhari zai kaddamar da aikin titin Kaduna zuwa Kano.
Hadiza Bala Usman ta bada labarin abin da ya hada ta fada da gwamnati. A karshe Rotimi Amaechi ya ga bayan ta, duk da bincike ya nuna ba ta aikata wani laifi ba
Mai girma Muhammadu Buhari ya kafa kwamitoci akalla 40 da suka yi aiki a kan harkoki da-dama. Aikin kwamitiocin Gwamnatin ya lakume fiye da N20bn a mulkin APC.
Mutane musamman ‘yan adawa su na sukar shugaba Muhammadu Buhari, amma za a ji gwamnatinsa tayi zarra a wasu bangarori, mun tattaro wasunsu a cikin rahoton nan.
Ministan ayyuka da gidaje ya ce daga yanzu zuwa Afrilu za a karkare titin Legas-Ibadan. Gwamnatin tarayya ba ta soma aikin hanyar birnin tarayya da wuri ba.
Darajar tattalin arzikin zamanin Afrika zai kai $180b nan da 2025 amma Isa Ali Ibrahim Pantami ya nuna irin hadarin barazanar yi wa shafukan yanar gizo kutse.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari