Jos
Rundunar Sojan kasa ta sanar da gano gawar wani babban hafsan Soja, kuma shugaban mulki da kudi a shelkwatar rundunar, Manjo Janar Idris Alkali, a cikin wata tsohuwar rijiya a kauyen Dura Du dake cikin karamar hukumar Jos ta kudu.
Daga karshe Musa yace ganin halin da suka tsinci daliban jahar sun tausaya musu matuka, kuma tuni sun mika hannun iyayensu, da wannan ne guda daga cikin iyayen daliban, Andetarang Irammae ya jinjina ma matakin da gwamnatin jahar t
Wani shaidan gani da ido mai tuka Keke Napep, Ibrahim Ahmad ya tabbatar da cewa a gabansa motar ta take Matar; “A lokacin da direban ke kokarin rike motar, akwai wata mata mai ciki dake dauke da karamin yaro a hannunta.
Kotu ta dage shari'ar tsohon gwamnan jihar Filato, Jonah Jang, wanda ake zargi da cinye Naira biliyan 6.3 zuwa 30 ga watan Oktoban wannan shekarar. Jang, sanata ne mai ci a yanzu kuma yana gaban shari'a ne karkashin mai shari'a Da
Gwamnan jihar, Filato, Mista Simon Lalong, ya kori shugaban kwamitin rikon kwarya na karamar hukumar Bokkos, Simon Angol, akan cigaba da kashe-kashen da ake yi a yankin kuma ya maye gurbin sa Mista Tamai Simon.
A safiyar yau Laraba ne mazauna garin Dong da ke karamar hukumar Jos ta kudu na jihar Filato suka bayar da rahoton wani hari da aka kai musu. Wani mazaunin garin, Nanyah Raman, ya shaida wa Premium Times cewa sakamakon harin an ko
Jos
Samu kari