Jos
Wani Habib Suleiman mazaunin Unguwar Rogo a karamar hukumar Jos North a Plateau ya ce yana son ya auri budurwarsa, Fatima Danjuma duk da cewa ta caka masa wuka.
Hon. Justice G. M Kamyal na babbar kotu ta 9 na West of Mines da ke Jos, jihar Filato, ya fallasa yadda wani lauya ya yi yunkurin kai masa cin hanci har gida.
Yayin da 'yan bindiga suka kai hari magarkamar Jos, an hallaka wani jami'in cibiyar gyaran hali, tare da hallaka wasu mutane goma duk dai a cibiyar ta Jos a jiy
Hukumar dake kula da gidan gyaran hali ta ƙasa (NCoS) ta bayyana cewa ɗan bindiga ɗay, jami'i ɗaya da kuma fursunoni 9 ne suka mutu a harin gidan yarin Jos.
Mamba a majalisar dokokin jihar Fitalo dake arewacin Najeriya, Henry Lengs, mai wakiltar mazaɓar Pankshin ta kudu ya rigamu gidan gaskiya jim kaɗan bayan tiyata
Jami'an tsaro sun ritsa da miyagun 'yan bindiga a cikin gidan gyaran halin Jos. 'Yan bindigan masu yawa sun kai farmaki gidan inda suka yi yunkurin balle shi.
Rahotanni dake shigowa yanzu yanzun nandaga jihar Fililato na nuni da cewa ana cigaba da jin karar harbe-harbe a gidan gyaran hali dake Jos, babban birnin Filat
Wasu 'yan bindiga sun farmaki mazauna a karamar hukumar Jos ta gabas, sun hallaka mutane biyu da suka yi kokarin fatattakarsu a kan tsauni a garin Durbi...
A kalla rayuka tara ne suka halaka yayin da wasu na daban suka jigata sakamakon farmakin da 'yan bindiga suka kai kauyen Te'egbe karamar hukumar Bassa ta jihar.
Jos
Samu kari