Kashim Shettima
Wata kungiyar matasan Arewa ta AYM ta bukaci shugaban kasa Bola Tinubu ya dauki Kirista dan Arewa a mataimaki domin samun nasara a zaben 2027 mai zuwa.
Abokin takarar Atiku Abubakar a 2023, Ifeanyi Okowa ya bayyana cewa sun koma APC ne saboda kawo cigaba a jihar Delta. Ya ce dole ne a rika samun canji a siyasa.
Dr. Hakeem Baba-Ahmed ya ce ya bar mukaminsa na Mai ba mataimakin shugaban kasa shawara a kan harkokin siyasa saboda yadda ake tafiyar da gwamnatin tarayya.
A cikin watan Afrilu kadai, an yi yunƙurin kutse gidan Kashim Shettima, an yi zargin hana shi shiga Villa, sannan an yi zargin rikici ya balle a kan idonsa.
Hukumar tattara kudin shiga da raba su, RMAFC, ta yi karin haske kan albashin shugabanni inda ta ce bai da yawa kamar yadda ake tunani kuma bai karu tun 2007 ba.
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya tura sakon gayyata ga shugaban NAHCON, Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan da mambobin kwamitinsa domin taro a Abuja.
An tabbatar da cewa Kashim Shettima zai kai ziyara Filato Litinin, domin tattauna dabarun dawo da zaman lafiya bayan kashe sama da mutane 50 a jihar.
“Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettim ya ziyarci Abba Kabir domin yi masa ta'aziyya inda a roƙi a zauna lafiya a Kano tare da janye bambance-bambancen siyasa.
An samu hargitsi a tsakanin mataimakin gwamnan jihar Bauchi, Auwal Jatau da ministan harkokin waje, Yusuf Tuggar. Lamarin ya auku ne a gaban Kashim Shettima.
Kashim Shettima
Samu kari