Kashim Shettima
Tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari ya yi bulaguro zuwa jihar Kaduna a yau Alhamis 27 ga watan Fabrairun 2025 tun bayan barinsa mulki a shekarar 2023.
Jiga-jigan APC sun fara hallara a sakatariyar jam'iyyar ta kasa dake Abuja a shirin da ake yi na gudanar da babban taro na kasa a karon farko tun 2023.
Tinubu ya jagoranci taron APC a Abuja, inda aka tattauna batutuwan jam’iyya kamar rajistar mambobi, babban taro mara zabe da shari’un da ke kotu.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa ta samar da kayayyaki kuma za ta ci gaɓ da tallafawa jami'an tsaro domin magance duk wata matsalar tsaro.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya yaba da yadda aka rubuta littafin da ke bayyana ma'anonin sabon taken Najeriya a birnin tarayya Abuja.
An dorawa PreCEFI alhakin aiwatar da shirin Aso Accord don bunkasa tattalin arziki, rage gibin kudi, da karfafa hada-hadar kudade. Uba Sani ya samu mukami.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa akwai tsananin talauci a Arewa maso Gabas, wanda ke bukatar a yi kokarin warware matsalar don ceto mutanen yankin.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta bayyana cewa ta na sane da ma'aikatan kasar nan, kuma a dauke da sauye-sauye da za su kawo canji a rayuwarsu a gaba kadan.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya gaza komawa gidansa a Abuja saboda barazanar tsaro. An kashe N15bn wajen gina gidan mataimakin shugaban kasa.
Kashim Shettima
Samu kari