Zaben Shugaban kasan Najeriya
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP ya kai ziyarar ban mamaki kudancin jihar Borno. Hotuna da bidiyo da suka fito sun nuna tarbar da aka masa.
Asiwaju Ahmed Tinubu ya yi wasu babatu da ya je jihar Ogun, ‘Dan takaran na jam’iyyar PDP ya ce bai kamata ayi wasa da kalaman da Bola Tinubu ya yi a Ogun ba.
Kakakin Coalition of United Political Parties (CUPP)a Delta, Prince Henry Eze ya bada sanarwar goyon bayan Atiku Abubakar ne saboda manufofinsa da tafiyarsa.
Rabaran Jude Arogudale, limamin katolika ya shawarci yan Najeriya su kauracewa zaben duk wani dan takara mai tabon laifi . Ya bayyana hakan ne yayin huduba.
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP ya bayyana cewa idan aka zabe shi shugaban kasa zai yi amfani da man da aka gano a Bauchi don inganta jihar
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, ya sha alwashin cewa yara ba za su sake bacci da yunwa ba idan ya zama magajin Buhari a 2023.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta umarci a sake zaben fidda gwanin gwamna a jihar Abia bayan da dan takarar PDP Uche Ikonne ya kwanta dama a jiya Karaba da safe.
A farkon makon nan, Peter Obi ya shirya zama da ‘yan gudun hijira, mata da matasan Katsina, amma bai yiwu ba, Jam'iyyar LP ta fuskanci akwai matsalar tsaro.
Michael Achimugu ya yi bayanin irin alakarsa da ‘dan takaran PDP, Atiku Abubakar da ya tonawa asiri, yake cewa akwai wasu sirrin da Duniya ba ta san da su ba.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari