Zaben Shugaban kasan Najeriya
Kungiyar mutanen yankin tsakiyar Najeriya, Middle Belt Forum ta ce abu guda da Shugaba Buhari zai yi idan yana son yafiya shine gyara kura-kuren da INEC ta yi.
Zababben shugaban ƙasa a Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ce lafiyarsa sumul kalau kuma ya shirya tsaf domin karban sikiyarin mulkin Najeriya a Mayu.
Akwai yiwuwar Bola Tinubu ya dawo an jima, ya shawo kan yamutsin cikin APC. Hon James Faleke ya fadi lokacin da jirgin shugaban mai jiran gado zai sauka a Abuja
A yayin da watan karamar sallah ya tsaya bayan kammala azumi, ana taya Musulmai barka da shan ruwa. Za a ji abin da Atiku Abubakar da Bola Tinubu suka fada.
A yau ake jin an aika takarda zuwa ga SGF da ta nuna Asiwaju Bola Tinubu ya fitar da sunayen mutanen da za su taya shi aiki wajen karbar ragamar mulki a Mayu.
Wata ƙungiyar magoya bayan Peter Obi, ta nemi zaɓaɓben shugaban ƙasan Najeriya, Bola Tinubu, da ya fito ya wanke kansa kan zargin zama ɗan Guinea da ake masa.
Magoya bayan Peter sun yi gaskiya da suka ce an yi masu magudi. Shafin IRev ya nuna a asalin kuri’un da mutane suka kada, Peter Obi yana gaban Bola Tinubu.
A makon nan ne kwamitin harkokin kasar wajen yakin neman zaben APC a 2023 ya dawo da Naira miliyan 2.4 zuwa ga uwar kwamitin kamfe na PCC bayan kudi ya yi saura
Da aka je kotun sauraron karar zaben bana, Bola Tinubu da ya lashe zaben sabon shugaban kasa da aka yi, ya yi bayanin abin da ya hana Atiku Abubakar nasara
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari