Zaben Shugaban kasan Najeriya
Shettima ya ce, abubuwan mamaki da Bola Tinubu ya yi jihar Legas sadda yake gwamna su ne za su kasance a Najeriya bayan 2023 idan suka samu damar gaje Buhari.
Peter Obi dai shi ne dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, kuma masoyansa sun sha yin abubuwa makamantan wadannan a yankuna daban-daban na kasar nan.
Za a ji labari Osita Okechukwu ya yi fashin baki a game da takarar Atiku Abubakar, inda aka ji yana cewa duk abin da zai faru, jam’iyyar PDP ba za ta ci zabe ba
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya gargadi wasu magoya bayan Asiwaju Bola Tinubu dan takarar shugaban kas na jam'iyyar APC, Daily Trust ta rahoto. Tinubu
Matasa da magoya bayan jam'iyyar APC fiye da 200 daga yankin arewa ta tsakiya, a ranar Juma'a sunyi zanga-zanga kan tikitin musulmi da musulmi da jam'iyyar ta y
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP ya ce tsarinsa na magance matsalar lantarkin Najeriya ce ta fi inganci. A wasu rubuce-rubuce da ya yi
Shugaban Majalisa Ya Fadi Abin da ya Wakana da Bola Tinubu ya Ziyarci Obasanjo. Tun yanzu har Femi Gbajabiamila ya hango Jam’iyyar APC ta ci zabe bayan ziyarar.
An Sa Ranar Sauraron Shari’ar Bola Tinubu kan Zargin Badakalar Takardun Makaranta. A na zargin akwai alamar tambaya a game da takardun tsohon gwamnan Legas.
Imumolen, dan takara mafi karancin shekaru a jerin 'yan takarar shugabancin Najeriya a halin yanzu, ya yi wannan alkawarin ne yayin wani gagarumin taro a Legas.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari